Tuesday, 28 November 2017

MAN RETURNS ITEM HE STOLE AFTER NATIVE DOCTOR SENT BEES TO ATTACK HIM (PHOTOS, VIDEO)



There was drama in Masindi town on

Monday when a swarm of bees attacked a
man suspected to have stolen household
items from a resident of Kijura north cell
in Masindi District, Western Uganda.
Fred Musiime, a resident of Masindi town
who witnessed the incident told the Daily
Monitor that the bees had covered the
man’s head, neck, part of the back and
others were in his pockets.
The yet to be identified man who was
bare footed and half naked was carrying a
black subwoofer and a DVD which he is
suspected to have stolen.
“A big group of people followed him as he
walked towards Masindi Police station.
Others took pictures and shot videos”
Musiime said.


He reportedly walked from Kirasa cell in
Masindi municipality and moved along the
main street and made a stop-over at
Masindi police station.
However, police did not come to his
rescue forcing him to proceed to Kijura
North cell in Masindi town where he is
suspected to have stolen the equipment.
Video footages shared by witnesses on
social media showed the man wailing as
he held the subwoofer in his right hand
while covering his head with the left.
According to eyewitnesses, the man who
was in the company of Boda Boda cyclists
who laughed, hooted and jeered at him
went to the resident of a female witch
doctor in Kijura ward who poured a liquid
on him and the bees vanished.
The Midwestern regional Police
spokesperson Mr Julius Hakiza said the
incident was not reported to Police but
detectives have picked interest in the
matter.
“He is suspected to have been bewitched
after allegedly stealing some household
items,” Mr Hakiza said.

Source arewa updates click here for more
news updates www.arewaupdates.com.ng



Click HERE to watch the video. https://www.youtube.com/watch?v=sPorc6FyruQ

Tuesday, 21 November 2017

ALLAH YA KIYAYE:Yadda mutane ke mutuwa wajen daukar kansu hoto a India









Hukumomi a jihar Karnataka da ke kudancin Indiya suna aikin wayar da kai don gargadin mutane cewa daukar hoton da suke yi na dauki da kanka da aka fi sani da Selfie, ka iya jawo asarar rayuka.
 
Wakiliyar BBC a Bangalore Geeta Pandey ta ce, bukatar wayar da kan ta taso ne bayan da wasu dalibai hudu suka mutu a baya-bayan nan sakamakon wasu al'amura da suka faru masu alaka da yin Selfie.
A wata safiyar ranar Lahadi a watan Satumba ne, wasu gomman daliban kwaleji suka ziyarci wani wajen bauta mai nisan kilomita 30 daga birnin Bangalore.


Gargadi: Akwai wani hoto da ka iya daga muku hankali daga kasa

 

An gina wajen bautar ne a shekarar 1932 a kauyen Ramagondlu, kuma mutane na turuwar zuwa ko yaushe, ciki kuwa har da dalibai daga makarantun da ke kusa da shi.
Matasan, wadanda suna daga cikin masu koyon aikin soji, sun shafe baki dayan safiyar suna tsaftace harabar wajen bautar da kuma yi masa ado.
Can da rana ta take, sai suka yanke shawarar shiga cikin tafkin ruwan da ke harabar wajen bautar don yin iyo.
A lokacin da na ziyarci wajen sai wani mai shago da ke wajen Manjunath, yake ba ni labari cewa: "Dukkansu suna cikin farin ciki da nishadi, suna ta dariya da shewa da daukar hoton Selfie."
Amma wannan rana dai ba ta kare ta dadin rai ba. Daya daga cikin daliban mai suna Vishwas ya nutse a cikin tafkin mai zurfin kamu 15.
A cikin daya daga cikin hotunan selfie da samarin suka dauka dai, ana iya hango kansa yana nutsewa cikin ruwan - amma su ba su lura ba don hanlakinsu na kan kamarar da suke daukar selfie din.








The photo shows a student drowning in the pond during a selfie
 
Babu wanda ya lura da shi, kuma sai bayan sa'a daya da faruwar lamarin ne sannan suka farga cewa ba ya tare da su.
Sa'a uku bayan nan ne kuma 'yan sanda tare da taimakon jama'ar yankin suka gano gawarsa.
Makonni kadan bayan haka, wani mummunan al'amarin ya sake faruwa a wani layin dogo da ke da nisan sa'a daya daga wannan wajen bautar, inda jirgin kasa ya bi ta kan wasu samari a yayin da suke daukar hoton selfie a kusa da hanyar jirgin.
Wani dalibi Sharad Gowda, da ke zaune kusa da kauyen ya kai ni wajen da abun ya faru, ya kuma yi min bayanin yadda abun ya kasance.
Ya ce: "Na je zan kai kanina makaranta da misalin karfe 8:15 na safe, a lokacin wajen shiru ba kowa.
"Amma a loakcin da nake dawowa bayan kusan sa'a daya kenan, sai na ga kusan mutum 100 a wajen, don haka sai na tsaya don ganin me yake faruwa.
"Ashe sun fito taya daga daga cikinsu murnar zagayowar ranar haihuwarsa ne."


 Wadannan al'amura biyu da suka faru sun matukar girgiza al'ummar Karnataka, kuma gwamnatin jihar ta bukaci matasa da su yi la'akari da abubuwan da ke faruwa su dinga taka tsan-tsan wajen daukar hoton selfie, ganin yadda suke zama sanadin mutane.
Hakan ce ma ta sa a yanzu wasu ke kiran selfie da 'killfies'.
Ministan harkokin yawon bude ido na Karnataka ya shaida wa BB cewa: "Mua aiki don sanya alamun gargadi a wuraren bude ido a gundumomi 11."
"A jikin alamomin za mu rubuta cewa daukar hoton selfie ka iya zama ajali. Za kuma mu fara wani wayar da kai a kafofin sada zumunta nan da mako biyu, a Facebook da Twitter da Instagram da sauran su, don gargadin mutane kan hatsarin da ke tattare da selfie ko killfie."
Engineering student Sharad Gowda points to the spot where three students were run over by a train while taking selfies

Kusan mutum biliyan 1.1 ne ke amfani da wayoyin sadarwa a Indiya, kuma fiye da mutum 300 ne ke amfani da wayoyin komai da ruwanka.
Kwararru sun ce a yanzu kafofin sadarwa na zamani sun sa matasa suna zurfafawa sosai wajen daukar hotunan selfie, ta yadda suke sayar da ransu wajen yin hakan.
Kuma abun ya fi faruwa a bangaren maza.
Wani bincike da masu bincike na Jami'ar Carnegie Mellon da kuma Cibiyar Sadarwa ta Indraprastha da ke Delhi suka yi, ya gano cewa, Indiya ce kasar da aka fi samun yawan mace-mace sakamakon daukar hoton selfie fiye da ko wacce kasa a shekarun baya-bayan nan.
Sun bayyana cewa za a iya kare irin wannan ibtila'i ta hanyar daina daukar hoton Selfie.







Prabhu, Prateek and Rohith (clockwise from above) were run over by a train while trying to take a selfie
Mutane da dama sun mutu sakamakon daukar hoton Selfie, inda jirgin kasa ya bi ta kan wasu ko fadowa daga waje mai tudu, ko nutsewa a ruwa ku ma ruwan ya tafi da su.
A watan Yuni ne 'yan sanda a garin Moradabad da ke arewacin Indiya suka yi barazanar kai mutane da suke da tsananin son daukar hoton selfie gidan yari, in dai har an kama su suna daukar selfie din a kan hanyar jirgin kasa ko gadojin sama ko a lokacin da suke tafiya a cikin mota.
Kuma a shekarar da ta gabata ne 'yan sanda a birnin mUmbai da ke yammacin kasar suka fara sanya wasu alamu a wasu wurare na yawon bude ido da ke nuna cewa an haramta daukar selfie a wajen, bayan da wata budurwa mai shekara 18 ta nutse a kofi yayin da take daukar Selfie.
Amma ministan yawon bude ido na jihar Mr Kharge, ya ce zai yi matukar wahala a sanya alamu a wasu kebantattun wurare, don kuwa masifar na iya faruwa a ko ina.
"Akwai barzanar wannan abu ya faru a ko ma ina ne. Zai iya faruwa a shahararrun wuraren yawon bude ido kamar tsaunin Nandi ko madatsar ruwa, sannan kuma zai iya faruwa a hanyar jirgin kasa ko ma a barandar gidanka.
"Kuskure wa tsallake matakala daya daga benen gidanka ma yayin daukar selfie na iya jawo mutuwa.
"A shirinmu na wayar wa da mutane kai, za mu gaya musu cewa yana da kyau ka mallaki wayar komai da ruwanka, amma fa dole ne ka san yadda za ka yi amfani da ita cikin hankali da nutsuwa."

Monday, 20 November 2017

Latest news:: Breaking: Npower releases date for checking of results for 2017 applicants

- The federal government has released date for
checking of results for 2017 applicants
The government has debunked news that names of
successful candidates have been released for the N-
Power programme
The federal government has released date for the
checking of results for all candidates who
applied for 2017 Npower scheme.
NAIJ.com gathered that federal government
through NPower Facebook page revealed that the
applicants would begin to check their status if
they have been pre-selected for physical
verification on Monday, November 20.
The statement read: “ We promised you that you would
be the first to know and we have kept that promise.
“From 11.30pm Monday, November 20th, 2017 applicants
can check if they have been pre-selected for Physical
Verification. NPower NG remains committed to a fair and
transparent process.”

Published by abdulazeez alkasim Umar
Don't forget to comments.
Please click here www.arewaupdates.com.ng

NEWS UPDATE: Breaking: N-power releases details on how to check pre-selection status for 2017 candidates.

N-power, the federal government employment
scheme for youths has on Monday, November 20
released steps in which candidates can check their
pre- selection status. 
 federal government had recently announced
that candidates who applied for the N-power scheme can start check their results from Monday, November 20 by 11:30pm .
Statement form the N-power official Facebook
page read:
"You will recall that we shared that 2017 applicants can
check their pre-selection status today from 11.30pm.
"Below is how to check your pre-selection status."
A. Log on to www.npower.gov.ng
B. Click on 'Check your pre-selection status'
C. In the search box, type in your name or phone
number or Email address or BVN
D. If you have been selected, your name will pop
up
E. You will receive an SMS and email
congratulating on your pre-selection
F. Next, you prepare for physical verification
between November 27th-December 8th, 2017

Wednesday, 15 November 2017

Must read-An yi wa Shugaba Mugabe 'daurin talala' a Zimbabwe


Sojojin Zimbabwe sun yi wa Shugaba Robert Mugabe daurin
talala a babban birnin kasar Harare, in ji shugaban Afirka ta
Kudu Jacob Zuma.
Mista Mugabe ya shaida wa Mista Zuma ta wayar tarho cewa
yana cikin koshin lafiya, in ji ofishin shugaban Afirka ta Kudun.
Sojoji sun ta yin sintiri a babban birnin kasar, Harare, bayan
sun karbe iko da gidan talabijin din kasar kuma sun ce suna
hakon masu laifi ne.
Wannan yunkurin ka iya kasancewa kokarin maye gurbin Mista
Mugabe da mataimakinsa da aka kora, Emmerson
Mnangagwa, in ji wakiliyar BBC.
Korar Mista Mnangagwa a makon da ya wuce ya sa ana ganin
matar Mista Mugabe, Grace, ce za ta gaje shi a mulki.
Mista Mugabe, mai shekara 93, ya mamaye fagen siyasar kasar
tun da ta sami 'yancin kai daga Birtaniya a shekarar 1980.
Bayan an shafe kwanaki ana zaman dar-dar da kuma yada jita-
jita, sojoji sun karbe iko da kafar watsa labarai mallakar
Zimbabwe, ZBC cikin daren ranar Talata.
Wani jami'in sojin Zimbabwean, Manjo Janar General Sibusiso
Moyo, ya yi wani jawabi a gidan talabijin mallakar kasar cewa
babu wani juyin mulki a kasar, amma ya ce sojojin suna hakon
masu laifi ne da ke kewaye da Shugaba Mugabe.
Jaridar Chronicle wadda ke karkashin ikon gwamnatin
Zimbabwe a birnin Bulawayo, ta wallafa labarai na musamman
game da rikicin kasar.
Ta fito da kanun da ke cewa: "Sojoji sun karbe iko", tana mai
cewa sojoji sun karbe mulki domin su "kakkabe masu laifuka
na jam'iyyar ZANU-PF".

Me ya sa sojoji ba sa son amfani da kalmar juyin mulki
Rashin ambatar kalmar juyin mulki shi ne abun da ya fito cikin
jawabin da manjo janar Sibusiso Moyo ya gabatar a kafar yada
labaran Zimbabwe ZBC, da safiyar Laraba.
Janar Moyo ya jaddada cewa wannan ba juyin mulki ba ne.
Saboda haka me ya sa wannan yake da muhimmanci?
Kungiyar Tarayyar Afirka AU, da kuma kungiyar raya kasashen
kudancin Afirka (Sadc), ba su lamunci juyin mulki ba.
An ga hakan ya faru a Burkina Faso a shekarar 2015 a lokacin
da kungiyar Tarayyar Afirka ta dakatar da Burkina Faso ta kuma
kakaba takunkumi kan wadanda suka yi yunkurin juyin mulki,
shekara daya bayan an tumbuke Blaise Compaore wanda ya
dade yana mulkar kasar.
Ba abun mamaki ba ne cewa rundunar sojin kasar tana ta
kokarin nuna cewa farar hula ce take iko da kasar har yanzu.
Tuni dai, Shugaban Afirka ta Kudu, Jacob Zuma, ya fitar da
wata sanarwa a madadin SADC cewa yankin ba zai lamunci
juyin mulki ba.

'Sojoji na dukan 'yan sanda'

Wata mata da ke zaune a Harare, Denissa Moyannah, ta
shaida wa BBC cewa ta kai ziyara tsakiyar birnin, daga gidanta
da ke unguwar masu hannu da shuni ta Borrowdale da safiyar
Laraba.
Ta ce motoci masu sulke sun cika ko ina a tsakiyar birnin inda
suke tsayar da ababen hawa a tsakiyar hanya.
Ta ce sojoji na dukan 'yan sanda, sannan kuma kafar talabijin
din kasar tana saka wakokin neman 'yanci.
Miss Moyannah ta kuma ce kura ta lafa a babban birnin
Zimbabwe din.

Domin zamun labarai kadanna WANNAN Bulan rubutu

Tuesday, 14 November 2017

Ba zan yi watsi da al'ummar Igbo ba - Buhari, inji shugaban kasa


Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ba zai yi watsi
da al'ummar Igbo da ke kudu maso gabashin kasar a duk
tsawon mulkinsa.

Da ya ke magana a lokacin da ziyarar da ya kai yankin,
shugaban ya ce zai cika dukkan alkawuran da ya daukar wa
jama'ar yankin.
"Kamar yadda na fada a baya... Ina sake jaddada wa cewa ba
zan yi watsi da ku ba". Ya kara da cewa "Najeriya kasarmu ce

mu duka".
Al'ummar yankin dai sun sha zargin gwamnatin shugaban da
nuna musu banbanci, lamarin da jami'ai suka sha musanta wa.
Wannan ce ziyara ta farko da Shugaba Buhari ya kai yankin tun
bayan hawansa mulki. Kuma ta zo ne duk da barazanar da
kungiyar fafutikar kafa kasar Biafra ta IPOB ta yi masa na tayar
da tarzoma a lokacin ziyarar.
An dai tsaurara matakan tsaro a jihohin Ebonyi da Enugu da ya
ziyarta, kuma kawo yanzu babu wani labarin tashin hankali.
A ranar Laraba ne ake sa ran shugaban zai ziyarci jihar
Anambra inda zai halarci taron yakin neman zabe na dan
takarar gwamna na jam'iyyarsa ta APC.
Wasu dai na cewa Shugaba Buhari ya ziyarci yankin ne domin
halartar taron yakin neman zaben, amma makusantansa sun
musanta.
Ra'ayoyin jamar yankin dai sun sha bambam kan wannan
ziyara, inda wasu ke maraba da ita, yayin da wasu kuma cewa
shugaban ya yi latti.
Akasarin mutanen da BBC ta zanta da su ta wayar tarho sun ce
suna wa Shugaba Muhammadu Buhari maraba a wannan ziyara
ta farko da zai kai yankin.
Wasu Igbo dai sun sha sukar Muhammadu Buhari kan yadda
suka ce ba ya damawa da al'ummar yankin a gwamnatinsa.
Al'amarin da ya zafafa rajin ballewa daga Najeriya a tsakanin
wasu matasan yanki a baya-bayan nan.
Sai dai, wani Igbo ya ce: "Za mu yi masa marhabin ta yadda zai
yi wa yankinsu wani aikin ci gaban kasa. Ai Najeriya kasarmu
ce."
Za mu yi murna da zuwansa, in ji shi.
Ita ma wata ta ce "Ai babu damuwa! Ina farin ciki da haka.
Ziyarar za ta sa mu ji cewa Najeriya daya ce babu batun nuna
bambanci tsakanin Bahaushe ko Bayarabe ko Igbo."
Ta ce wato dukkan al'ummar kasar daya suke. "Ina kaunar
wannan ziyara da Buhari da zai kawo yankinmu".
Haka zalika, mutanen yankin na Kudu Maso Gabas na zargin
gwamnatin Buhari da rashin gudanar da ayyukan raya kasa,
inda suka ce yana nuna fifiko a mulkinsa.
Shi kuma wani tsohon dan jarida a yankin, Kalu Ezee na cewa
da ma ya kamata Buhari ya kai wannan ziyara.
A cewarsa tun da aka kammala zabe, Buhari bai samu damar
ziyartar yankin ba, don haka zuwansa zai magance wasu
abubuwa da dama.
"Ka san mutanenmu kafin ya zo, suna gani kamar bai yi musu
wasu ayyukan alheri sosai ba, don haka wannan dama ce gare
shi ya fada musu abubuwan da ke zuciyarsa," in ji Mista Kalu.
Ya ce mutanen yankin su ma za su samu damar yi masa
bayani game da matsalolin da suke ci wa al'ummar yankin
tuwo a kwarya.
A cewarsa: "Za su yi masa magana a kan (mawuyacin hali da)
hanyoyin gwamnatin tarayya da ke yanki. Za su yi magana a
kan (aikin) gadar Neja ta biyu, wato gadar nan ta Onacha, ka
san ta dade ana maganarta."
Dan jaridar ya ce al'ummar yankin za su so su bijirowa da
Shugaba Buhari batun samar da ayyukan yi ga matasa da kuma
tsaro.
"Za su yi magana game da rikicin nan da ke faruwa tsakanin
manoma da makiyaya, Mista Kalu ya ce.
An tambaye shi ko za a bijiro wa shugaban maganar kafa kasar
Biafra sai ya ce: "Maganar Biafra ba za ta taso ba, don kuwa
kungiyar Ohaneze Ndigbo ta rika ta magance al'amarin".

Kadanna WANNAN Bulan rubutu don samun labarai

Monday, 13 November 2017

Tirkashi-‘Nayi lalata da diyata domin in samu kudi’ - inji uba

wani magidanci ya shiga hannun --hukuma bayan yayi lalata da
diyar sa bisa ga umarnin bokaye


An gurfanar da wani magidanci Bashiru Adeyanju a gaban
kotun majistere dake Ado-ekiti a jihar Ekiti bayan ya amince
cewa yayi lalata da diyar shi mai shekaru 17 bisa ga umarnin
bokaye domin ya samu arziki.
Bisa ga rahoton Tribune , Adeyanju ya amsa laifi cewa yayi
lalata da diyar kusan so 9 kana bokayen suma sunyi farna da
ita duk cikin tsarin neman kudi ta hanyar tsubbu.
Adeyanju wanda yace neman arziki yasa yayi lalata da diyar sa
kuma bai ji dadi ba ganin cewa shi kadai aka gurfanar gaban
ko yayin da bokayen suka tsere.
“Mu uku muka aikata laifi, amma nayi mamaki da na gana ni
kadai yan sanda suka gurfanar a gaban kotu” inji adeyanju.
Shugaban kotun Mrs Dolapo Akosile ta tabbatyar mai cewa
za’a gabatar da saura abokan aikin shi.
“Kada ka damu, za’a kawo saura gaban kotu”.
A bisa ga labarin Adeyanju, akwai wata farar kyallen hankicif
da yake shafar farjin diyar duk lokacin da ya sadu da ita kamar
yanda bokayen suka umarce shi, duk da cewa ya aikata haka
lokaci da dama shidai wannan magidancin bai cinma burinsa
na samun arziki.
Jami’in dan sanda da ta gurfanar da shi Sergeant Monica
Ikebuilo tace wanda ake tuhuma ya aikata laifi da ya sabawa
kundin tsarin mulkin jihar kuma ta roki kotu da a daga karar
har zuwa lokacin da hukumar dake yanke hukunci ta bada
shawara akan laifin.
Shugaban kotu ya bada umarni na a cigaba da rikon mai laifin
a gidan yari har zuwa ranar 12 ga watan Octoba bayan anji

shawarar hukumar zata bada.

Domin samun labarai kadanna WANNAN Bulan rubutu.

Ya kashe mahaifiyar sa kan zargin kashe diyar sa ta hanyar tsibbu

Magidancin ya kashe mahaifiyar sa mai shekari 100 tare da
taimakon mahaifin shi bisa ga zargin kashe diyar shi ta hanyar
tsubbu


Hukumar yan sanda a jihar nija ta kama wani magidanci Likita
Manu mai shekaru 40 wanda ya kashe mahaifiyar sa kan
zargin kashe mai diyar ta hanyar tsubbu.

Jaridar punch ta kawo rahoto cewa an kama Manu tare da
mahaifn sa Kwacha mai shekaru 80 wanda ya taimaka masa
wajen dukan mahaifiyar har numfashin ta ya dauke.
Labari ya nuna cewa manu ya hau mahaifiyar shi da duka bisa
ga zargin kashe mai diya ta hanyar tsubbu.
Shima mahaifin sa Kwacha ya taimaka mai wajen aikata laifin
wanda yayi sanadiyar mutuwar matarsa. An kama su ne bayan
karar da makwabta suka kai ga rundanar yan sanda.
yayin da yake bada amsar tambayoyi a ofishin yan sanda
mahaifin ya shaida cewa yarinyarb itace mutum na tara da
matarsa Kaiyo ta kashe ta hanyar tsubbu kuma ba wai yayi
niyan kashe ta ba, lamarin ya faru ne bayan ya nemi ya dan
zane ta da icce bisa ga abun da tayi da jikan sa wanda ya
fusatar dashi.
Da aka tambeyi shi ta yaya ya gano cewa mahaifiyar shi ta
kashe diyar shi Manu yace:
"Mun gano ta hanyar diyata Magajiya yayin da take jinyar wata
rashin lafiya. Tana ta kuka tare da rokon kakar ta Inne Kaiyo da
ta saki ruhin ta.
Muma mun roke ta amma taki amincewa. kuma ina sane cewa
mahaifiya ta mayya ce."
Jami'in hulda da jama'a na rundunar Asp Abigail Adaeze ta
tabbatar da lamarin kuma tace za'a gurfanar dasu gaban kotu
bayan an gama bincike akan su.


CLICK HERE TO GET MORE NEWS

NUT blasts Buhari over endorsement of El-Rufai’s sacking of 22,000 teachers


- NUT has faulted President Muhammadu Buhari’s
endorsement of Governor El-Rufai’s sacking of 22,000
teachers
- Governor El-Rufai of Kaduna state had sacked 22,000
teachers in the state over failure of competency test
- The union said that it would be unfair if President
Buhari had listened to the one-sided story and decided
to endorse sacking of the teachers by El-Rufai
The Nigeria Union of Teachers (NUT) has faulted
President Muhammadu Buhari for endorsing the
laying off of about 22,000 teachers in Kaduna
state.
New Telegraph report that the general secretary
of the NUT, Dr. Mike Eneh, said on Monday,

November 13, in Abuja that rather than layoff
teachers under the guise of having failed a
competency test, a retraining programme ought
to have been organized to boost the quality and

efficiency of the teachers in the state.
arewaupdates.com gathered that the Eneh said the
government of Kaduna state had no right
whatsoever to conduct any form of test for
teachers, as such was the mandate of the
Teachers Registration Council of Nigeria (TRCN).
He noted that the Governor of Kaduna state,
Mallam Nasir El-Rufai, had only ended up
embarrassing himself and the state, and have
proven beyond all reasonable doubt, the
educational imbalance between the north and
the south.
“It will be unfair if Mr. President listen to the one-sided
story and decide to sack the teachers. If I were Mr.
President, I could have called all parties involved including
the stakeholders, the NUT, the people that set the exams
and we dialogue to proffer solutions to know what to do,”

he said. Eneh who described the competency test and
alleged failure as a lame excuse to cut down cost
by reducing the workforce in the state disclosed
that the union was not resting on its oars, but
was joining forces with the Nigeria Labour
Congress (NLC) to address the situation.
“The supervisory department of Kaduna state education
department in the primary education from their Kaduna
state superb is dead. That is simply what it means
otherwise they were just conniving with the people to
collect government money and they were eating it.
“Our position is that El-Rufai and the government of
Kaduna state have decided to cut down on their workforce.
We have learnt that local government and civil servants are
on the line to take their own exams, if 22, 000 teachers can
fail, it then means that civil servants and the local
government workers who do not have the opportunity of
going to school will fail the exams and he will sack
everybody.
We are not laying low; we have several options
we are going to take. The NUT has the backing of
NLC, we are going to face him one on one.
Nobody is intimidating him all we are saying is
that as a governor he should give room for
dialogue.

“Even in governance we cannot clap for all the governors
and say that they are the best but to tell us that 21,000
teachers fail exams does not go down well with us. We are
disputing it, we are arguing it and we want to find out how
the 21,000 teachers failed. If we dialogue and we are
convinced what he did was real and that nobody was
cheated, we give up,” he added.
At the time of filing this report, the leadership of
the Nigeria Labour Congress was unavailable to
react, as they were in the middle of an intense

meeting deliberating on their next move.
Meanwhile, arewaupdates.com.ng had previously reported
that President Muhammadu Buhari backed the
plans by Governor Nasir El-Rufai to sack 22,000
Kaduna teachers under an educational reform
being undertaken by the Kaduna state

government.

A yaune Buhari ya goyi bayan sallamar malamai 22,000



Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya goyi bayan sallamar
malamai kimanin 22,000 wadanda suka fadi jarrabawar da
gwamnatin jihar Kaduna ta yi musu.
13 Nuwamba 2017