Monday, 13 November 2017

A yaune Buhari ya goyi bayan sallamar malamai 22,000



Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya goyi bayan sallamar
malamai kimanin 22,000 wadanda suka fadi jarrabawar da
gwamnatin jihar Kaduna ta yi musu.
13 Nuwamba 2017

No comments:

Post a Comment