Tuesday, 28 November 2017

MAN RETURNS ITEM HE STOLE AFTER NATIVE DOCTOR SENT BEES TO ATTACK HIM (PHOTOS, VIDEO)



There was drama in Masindi town on

Monday when a swarm of bees attacked a
man suspected to have stolen household
items from a resident of Kijura north cell
in Masindi District, Western Uganda.
Fred Musiime, a resident of Masindi town
who witnessed the incident told the Daily
Monitor that the bees had covered the
man’s head, neck, part of the back and
others were in his pockets.
The yet to be identified man who was
bare footed and half naked was carrying a
black subwoofer and a DVD which he is
suspected to have stolen.
“A big group of people followed him as he
walked towards Masindi Police station.
Others took pictures and shot videos”
Musiime said.


He reportedly walked from Kirasa cell in
Masindi municipality and moved along the
main street and made a stop-over at
Masindi police station.
However, police did not come to his
rescue forcing him to proceed to Kijura
North cell in Masindi town where he is
suspected to have stolen the equipment.
Video footages shared by witnesses on
social media showed the man wailing as
he held the subwoofer in his right hand
while covering his head with the left.
According to eyewitnesses, the man who
was in the company of Boda Boda cyclists
who laughed, hooted and jeered at him
went to the resident of a female witch
doctor in Kijura ward who poured a liquid
on him and the bees vanished.
The Midwestern regional Police
spokesperson Mr Julius Hakiza said the
incident was not reported to Police but
detectives have picked interest in the
matter.
“He is suspected to have been bewitched
after allegedly stealing some household
items,” Mr Hakiza said.

Source arewa updates click here for more
news updates www.arewaupdates.com.ng



Click HERE to watch the video. https://www.youtube.com/watch?v=sPorc6FyruQ

Tuesday, 21 November 2017

ALLAH YA KIYAYE:Yadda mutane ke mutuwa wajen daukar kansu hoto a India









Hukumomi a jihar Karnataka da ke kudancin Indiya suna aikin wayar da kai don gargadin mutane cewa daukar hoton da suke yi na dauki da kanka da aka fi sani da Selfie, ka iya jawo asarar rayuka.
 
Wakiliyar BBC a Bangalore Geeta Pandey ta ce, bukatar wayar da kan ta taso ne bayan da wasu dalibai hudu suka mutu a baya-bayan nan sakamakon wasu al'amura da suka faru masu alaka da yin Selfie.
A wata safiyar ranar Lahadi a watan Satumba ne, wasu gomman daliban kwaleji suka ziyarci wani wajen bauta mai nisan kilomita 30 daga birnin Bangalore.


Gargadi: Akwai wani hoto da ka iya daga muku hankali daga kasa

 

An gina wajen bautar ne a shekarar 1932 a kauyen Ramagondlu, kuma mutane na turuwar zuwa ko yaushe, ciki kuwa har da dalibai daga makarantun da ke kusa da shi.
Matasan, wadanda suna daga cikin masu koyon aikin soji, sun shafe baki dayan safiyar suna tsaftace harabar wajen bautar da kuma yi masa ado.
Can da rana ta take, sai suka yanke shawarar shiga cikin tafkin ruwan da ke harabar wajen bautar don yin iyo.
A lokacin da na ziyarci wajen sai wani mai shago da ke wajen Manjunath, yake ba ni labari cewa: "Dukkansu suna cikin farin ciki da nishadi, suna ta dariya da shewa da daukar hoton Selfie."
Amma wannan rana dai ba ta kare ta dadin rai ba. Daya daga cikin daliban mai suna Vishwas ya nutse a cikin tafkin mai zurfin kamu 15.
A cikin daya daga cikin hotunan selfie da samarin suka dauka dai, ana iya hango kansa yana nutsewa cikin ruwan - amma su ba su lura ba don hanlakinsu na kan kamarar da suke daukar selfie din.








The photo shows a student drowning in the pond during a selfie
 
Babu wanda ya lura da shi, kuma sai bayan sa'a daya da faruwar lamarin ne sannan suka farga cewa ba ya tare da su.
Sa'a uku bayan nan ne kuma 'yan sanda tare da taimakon jama'ar yankin suka gano gawarsa.
Makonni kadan bayan haka, wani mummunan al'amarin ya sake faruwa a wani layin dogo da ke da nisan sa'a daya daga wannan wajen bautar, inda jirgin kasa ya bi ta kan wasu samari a yayin da suke daukar hoton selfie a kusa da hanyar jirgin.
Wani dalibi Sharad Gowda, da ke zaune kusa da kauyen ya kai ni wajen da abun ya faru, ya kuma yi min bayanin yadda abun ya kasance.
Ya ce: "Na je zan kai kanina makaranta da misalin karfe 8:15 na safe, a lokacin wajen shiru ba kowa.
"Amma a loakcin da nake dawowa bayan kusan sa'a daya kenan, sai na ga kusan mutum 100 a wajen, don haka sai na tsaya don ganin me yake faruwa.
"Ashe sun fito taya daga daga cikinsu murnar zagayowar ranar haihuwarsa ne."


 Wadannan al'amura biyu da suka faru sun matukar girgiza al'ummar Karnataka, kuma gwamnatin jihar ta bukaci matasa da su yi la'akari da abubuwan da ke faruwa su dinga taka tsan-tsan wajen daukar hoton selfie, ganin yadda suke zama sanadin mutane.
Hakan ce ma ta sa a yanzu wasu ke kiran selfie da 'killfies'.
Ministan harkokin yawon bude ido na Karnataka ya shaida wa BB cewa: "Mua aiki don sanya alamun gargadi a wuraren bude ido a gundumomi 11."
"A jikin alamomin za mu rubuta cewa daukar hoton selfie ka iya zama ajali. Za kuma mu fara wani wayar da kai a kafofin sada zumunta nan da mako biyu, a Facebook da Twitter da Instagram da sauran su, don gargadin mutane kan hatsarin da ke tattare da selfie ko killfie."
Engineering student Sharad Gowda points to the spot where three students were run over by a train while taking selfies

Kusan mutum biliyan 1.1 ne ke amfani da wayoyin sadarwa a Indiya, kuma fiye da mutum 300 ne ke amfani da wayoyin komai da ruwanka.
Kwararru sun ce a yanzu kafofin sadarwa na zamani sun sa matasa suna zurfafawa sosai wajen daukar hotunan selfie, ta yadda suke sayar da ransu wajen yin hakan.
Kuma abun ya fi faruwa a bangaren maza.
Wani bincike da masu bincike na Jami'ar Carnegie Mellon da kuma Cibiyar Sadarwa ta Indraprastha da ke Delhi suka yi, ya gano cewa, Indiya ce kasar da aka fi samun yawan mace-mace sakamakon daukar hoton selfie fiye da ko wacce kasa a shekarun baya-bayan nan.
Sun bayyana cewa za a iya kare irin wannan ibtila'i ta hanyar daina daukar hoton Selfie.







Prabhu, Prateek and Rohith (clockwise from above) were run over by a train while trying to take a selfie
Mutane da dama sun mutu sakamakon daukar hoton Selfie, inda jirgin kasa ya bi ta kan wasu ko fadowa daga waje mai tudu, ko nutsewa a ruwa ku ma ruwan ya tafi da su.
A watan Yuni ne 'yan sanda a garin Moradabad da ke arewacin Indiya suka yi barazanar kai mutane da suke da tsananin son daukar hoton selfie gidan yari, in dai har an kama su suna daukar selfie din a kan hanyar jirgin kasa ko gadojin sama ko a lokacin da suke tafiya a cikin mota.
Kuma a shekarar da ta gabata ne 'yan sanda a birnin mUmbai da ke yammacin kasar suka fara sanya wasu alamu a wasu wurare na yawon bude ido da ke nuna cewa an haramta daukar selfie a wajen, bayan da wata budurwa mai shekara 18 ta nutse a kofi yayin da take daukar Selfie.
Amma ministan yawon bude ido na jihar Mr Kharge, ya ce zai yi matukar wahala a sanya alamu a wasu kebantattun wurare, don kuwa masifar na iya faruwa a ko ina.
"Akwai barzanar wannan abu ya faru a ko ma ina ne. Zai iya faruwa a shahararrun wuraren yawon bude ido kamar tsaunin Nandi ko madatsar ruwa, sannan kuma zai iya faruwa a hanyar jirgin kasa ko ma a barandar gidanka.
"Kuskure wa tsallake matakala daya daga benen gidanka ma yayin daukar selfie na iya jawo mutuwa.
"A shirinmu na wayar wa da mutane kai, za mu gaya musu cewa yana da kyau ka mallaki wayar komai da ruwanka, amma fa dole ne ka san yadda za ka yi amfani da ita cikin hankali da nutsuwa."

Monday, 20 November 2017

Latest news:: Breaking: Npower releases date for checking of results for 2017 applicants

- The federal government has released date for
checking of results for 2017 applicants
The government has debunked news that names of
successful candidates have been released for the N-
Power programme
The federal government has released date for the
checking of results for all candidates who
applied for 2017 Npower scheme.
NAIJ.com gathered that federal government
through NPower Facebook page revealed that the
applicants would begin to check their status if
they have been pre-selected for physical
verification on Monday, November 20.
The statement read: “ We promised you that you would
be the first to know and we have kept that promise.
“From 11.30pm Monday, November 20th, 2017 applicants
can check if they have been pre-selected for Physical
Verification. NPower NG remains committed to a fair and
transparent process.”

Published by abdulazeez alkasim Umar
Don't forget to comments.
Please click here www.arewaupdates.com.ng

NEWS UPDATE: Breaking: N-power releases details on how to check pre-selection status for 2017 candidates.

N-power, the federal government employment
scheme for youths has on Monday, November 20
released steps in which candidates can check their
pre- selection status. 
 federal government had recently announced
that candidates who applied for the N-power scheme can start check their results from Monday, November 20 by 11:30pm .
Statement form the N-power official Facebook
page read:
"You will recall that we shared that 2017 applicants can
check their pre-selection status today from 11.30pm.
"Below is how to check your pre-selection status."
A. Log on to www.npower.gov.ng
B. Click on 'Check your pre-selection status'
C. In the search box, type in your name or phone
number or Email address or BVN
D. If you have been selected, your name will pop
up
E. You will receive an SMS and email
congratulating on your pre-selection
F. Next, you prepare for physical verification
between November 27th-December 8th, 2017

Wednesday, 15 November 2017

Must read-An yi wa Shugaba Mugabe 'daurin talala' a Zimbabwe


Sojojin Zimbabwe sun yi wa Shugaba Robert Mugabe daurin
talala a babban birnin kasar Harare, in ji shugaban Afirka ta
Kudu Jacob Zuma.
Mista Mugabe ya shaida wa Mista Zuma ta wayar tarho cewa
yana cikin koshin lafiya, in ji ofishin shugaban Afirka ta Kudun.
Sojoji sun ta yin sintiri a babban birnin kasar, Harare, bayan
sun karbe iko da gidan talabijin din kasar kuma sun ce suna
hakon masu laifi ne.
Wannan yunkurin ka iya kasancewa kokarin maye gurbin Mista
Mugabe da mataimakinsa da aka kora, Emmerson
Mnangagwa, in ji wakiliyar BBC.
Korar Mista Mnangagwa a makon da ya wuce ya sa ana ganin
matar Mista Mugabe, Grace, ce za ta gaje shi a mulki.
Mista Mugabe, mai shekara 93, ya mamaye fagen siyasar kasar
tun da ta sami 'yancin kai daga Birtaniya a shekarar 1980.
Bayan an shafe kwanaki ana zaman dar-dar da kuma yada jita-
jita, sojoji sun karbe iko da kafar watsa labarai mallakar
Zimbabwe, ZBC cikin daren ranar Talata.
Wani jami'in sojin Zimbabwean, Manjo Janar General Sibusiso
Moyo, ya yi wani jawabi a gidan talabijin mallakar kasar cewa
babu wani juyin mulki a kasar, amma ya ce sojojin suna hakon
masu laifi ne da ke kewaye da Shugaba Mugabe.
Jaridar Chronicle wadda ke karkashin ikon gwamnatin
Zimbabwe a birnin Bulawayo, ta wallafa labarai na musamman
game da rikicin kasar.
Ta fito da kanun da ke cewa: "Sojoji sun karbe iko", tana mai
cewa sojoji sun karbe mulki domin su "kakkabe masu laifuka
na jam'iyyar ZANU-PF".

Me ya sa sojoji ba sa son amfani da kalmar juyin mulki
Rashin ambatar kalmar juyin mulki shi ne abun da ya fito cikin
jawabin da manjo janar Sibusiso Moyo ya gabatar a kafar yada
labaran Zimbabwe ZBC, da safiyar Laraba.
Janar Moyo ya jaddada cewa wannan ba juyin mulki ba ne.
Saboda haka me ya sa wannan yake da muhimmanci?
Kungiyar Tarayyar Afirka AU, da kuma kungiyar raya kasashen
kudancin Afirka (Sadc), ba su lamunci juyin mulki ba.
An ga hakan ya faru a Burkina Faso a shekarar 2015 a lokacin
da kungiyar Tarayyar Afirka ta dakatar da Burkina Faso ta kuma
kakaba takunkumi kan wadanda suka yi yunkurin juyin mulki,
shekara daya bayan an tumbuke Blaise Compaore wanda ya
dade yana mulkar kasar.
Ba abun mamaki ba ne cewa rundunar sojin kasar tana ta
kokarin nuna cewa farar hula ce take iko da kasar har yanzu.
Tuni dai, Shugaban Afirka ta Kudu, Jacob Zuma, ya fitar da
wata sanarwa a madadin SADC cewa yankin ba zai lamunci
juyin mulki ba.

'Sojoji na dukan 'yan sanda'

Wata mata da ke zaune a Harare, Denissa Moyannah, ta
shaida wa BBC cewa ta kai ziyara tsakiyar birnin, daga gidanta
da ke unguwar masu hannu da shuni ta Borrowdale da safiyar
Laraba.
Ta ce motoci masu sulke sun cika ko ina a tsakiyar birnin inda
suke tsayar da ababen hawa a tsakiyar hanya.
Ta ce sojoji na dukan 'yan sanda, sannan kuma kafar talabijin
din kasar tana saka wakokin neman 'yanci.
Miss Moyannah ta kuma ce kura ta lafa a babban birnin
Zimbabwe din.

Domin zamun labarai kadanna WANNAN Bulan rubutu

Tuesday, 14 November 2017

Ba zan yi watsi da al'ummar Igbo ba - Buhari, inji shugaban kasa


Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce ba zai yi watsi
da al'ummar Igbo da ke kudu maso gabashin kasar a duk
tsawon mulkinsa.

Da ya ke magana a lokacin da ziyarar da ya kai yankin,
shugaban ya ce zai cika dukkan alkawuran da ya daukar wa
jama'ar yankin.
"Kamar yadda na fada a baya... Ina sake jaddada wa cewa ba
zan yi watsi da ku ba". Ya kara da cewa "Najeriya kasarmu ce

mu duka".
Al'ummar yankin dai sun sha zargin gwamnatin shugaban da
nuna musu banbanci, lamarin da jami'ai suka sha musanta wa.
Wannan ce ziyara ta farko da Shugaba Buhari ya kai yankin tun
bayan hawansa mulki. Kuma ta zo ne duk da barazanar da
kungiyar fafutikar kafa kasar Biafra ta IPOB ta yi masa na tayar
da tarzoma a lokacin ziyarar.
An dai tsaurara matakan tsaro a jihohin Ebonyi da Enugu da ya
ziyarta, kuma kawo yanzu babu wani labarin tashin hankali.
A ranar Laraba ne ake sa ran shugaban zai ziyarci jihar
Anambra inda zai halarci taron yakin neman zabe na dan
takarar gwamna na jam'iyyarsa ta APC.
Wasu dai na cewa Shugaba Buhari ya ziyarci yankin ne domin
halartar taron yakin neman zaben, amma makusantansa sun
musanta.
Ra'ayoyin jamar yankin dai sun sha bambam kan wannan
ziyara, inda wasu ke maraba da ita, yayin da wasu kuma cewa
shugaban ya yi latti.
Akasarin mutanen da BBC ta zanta da su ta wayar tarho sun ce
suna wa Shugaba Muhammadu Buhari maraba a wannan ziyara
ta farko da zai kai yankin.
Wasu Igbo dai sun sha sukar Muhammadu Buhari kan yadda
suka ce ba ya damawa da al'ummar yankin a gwamnatinsa.
Al'amarin da ya zafafa rajin ballewa daga Najeriya a tsakanin
wasu matasan yanki a baya-bayan nan.
Sai dai, wani Igbo ya ce: "Za mu yi masa marhabin ta yadda zai
yi wa yankinsu wani aikin ci gaban kasa. Ai Najeriya kasarmu
ce."
Za mu yi murna da zuwansa, in ji shi.
Ita ma wata ta ce "Ai babu damuwa! Ina farin ciki da haka.
Ziyarar za ta sa mu ji cewa Najeriya daya ce babu batun nuna
bambanci tsakanin Bahaushe ko Bayarabe ko Igbo."
Ta ce wato dukkan al'ummar kasar daya suke. "Ina kaunar
wannan ziyara da Buhari da zai kawo yankinmu".
Haka zalika, mutanen yankin na Kudu Maso Gabas na zargin
gwamnatin Buhari da rashin gudanar da ayyukan raya kasa,
inda suka ce yana nuna fifiko a mulkinsa.
Shi kuma wani tsohon dan jarida a yankin, Kalu Ezee na cewa
da ma ya kamata Buhari ya kai wannan ziyara.
A cewarsa tun da aka kammala zabe, Buhari bai samu damar
ziyartar yankin ba, don haka zuwansa zai magance wasu
abubuwa da dama.
"Ka san mutanenmu kafin ya zo, suna gani kamar bai yi musu
wasu ayyukan alheri sosai ba, don haka wannan dama ce gare
shi ya fada musu abubuwan da ke zuciyarsa," in ji Mista Kalu.
Ya ce mutanen yankin su ma za su samu damar yi masa
bayani game da matsalolin da suke ci wa al'ummar yankin
tuwo a kwarya.
A cewarsa: "Za su yi masa magana a kan (mawuyacin hali da)
hanyoyin gwamnatin tarayya da ke yanki. Za su yi magana a
kan (aikin) gadar Neja ta biyu, wato gadar nan ta Onacha, ka
san ta dade ana maganarta."
Dan jaridar ya ce al'ummar yankin za su so su bijirowa da
Shugaba Buhari batun samar da ayyukan yi ga matasa da kuma
tsaro.
"Za su yi magana game da rikicin nan da ke faruwa tsakanin
manoma da makiyaya, Mista Kalu ya ce.
An tambaye shi ko za a bijiro wa shugaban maganar kafa kasar
Biafra sai ya ce: "Maganar Biafra ba za ta taso ba, don kuwa
kungiyar Ohaneze Ndigbo ta rika ta magance al'amarin".

Kadanna WANNAN Bulan rubutu don samun labarai

Monday, 13 November 2017

Tirkashi-‘Nayi lalata da diyata domin in samu kudi’ - inji uba

wani magidanci ya shiga hannun --hukuma bayan yayi lalata da
diyar sa bisa ga umarnin bokaye


An gurfanar da wani magidanci Bashiru Adeyanju a gaban
kotun majistere dake Ado-ekiti a jihar Ekiti bayan ya amince
cewa yayi lalata da diyar shi mai shekaru 17 bisa ga umarnin
bokaye domin ya samu arziki.
Bisa ga rahoton Tribune , Adeyanju ya amsa laifi cewa yayi
lalata da diyar kusan so 9 kana bokayen suma sunyi farna da
ita duk cikin tsarin neman kudi ta hanyar tsubbu.
Adeyanju wanda yace neman arziki yasa yayi lalata da diyar sa
kuma bai ji dadi ba ganin cewa shi kadai aka gurfanar gaban
ko yayin da bokayen suka tsere.
“Mu uku muka aikata laifi, amma nayi mamaki da na gana ni
kadai yan sanda suka gurfanar a gaban kotu” inji adeyanju.
Shugaban kotun Mrs Dolapo Akosile ta tabbatyar mai cewa
za’a gabatar da saura abokan aikin shi.
“Kada ka damu, za’a kawo saura gaban kotu”.
A bisa ga labarin Adeyanju, akwai wata farar kyallen hankicif
da yake shafar farjin diyar duk lokacin da ya sadu da ita kamar
yanda bokayen suka umarce shi, duk da cewa ya aikata haka
lokaci da dama shidai wannan magidancin bai cinma burinsa
na samun arziki.
Jami’in dan sanda da ta gurfanar da shi Sergeant Monica
Ikebuilo tace wanda ake tuhuma ya aikata laifi da ya sabawa
kundin tsarin mulkin jihar kuma ta roki kotu da a daga karar
har zuwa lokacin da hukumar dake yanke hukunci ta bada
shawara akan laifin.
Shugaban kotu ya bada umarni na a cigaba da rikon mai laifin
a gidan yari har zuwa ranar 12 ga watan Octoba bayan anji

shawarar hukumar zata bada.

Domin samun labarai kadanna WANNAN Bulan rubutu.

Ya kashe mahaifiyar sa kan zargin kashe diyar sa ta hanyar tsibbu

Magidancin ya kashe mahaifiyar sa mai shekari 100 tare da
taimakon mahaifin shi bisa ga zargin kashe diyar shi ta hanyar
tsubbu


Hukumar yan sanda a jihar nija ta kama wani magidanci Likita
Manu mai shekaru 40 wanda ya kashe mahaifiyar sa kan
zargin kashe mai diyar ta hanyar tsubbu.

Jaridar punch ta kawo rahoto cewa an kama Manu tare da
mahaifn sa Kwacha mai shekaru 80 wanda ya taimaka masa
wajen dukan mahaifiyar har numfashin ta ya dauke.
Labari ya nuna cewa manu ya hau mahaifiyar shi da duka bisa
ga zargin kashe mai diya ta hanyar tsubbu.
Shima mahaifin sa Kwacha ya taimaka mai wajen aikata laifin
wanda yayi sanadiyar mutuwar matarsa. An kama su ne bayan
karar da makwabta suka kai ga rundanar yan sanda.
yayin da yake bada amsar tambayoyi a ofishin yan sanda
mahaifin ya shaida cewa yarinyarb itace mutum na tara da
matarsa Kaiyo ta kashe ta hanyar tsubbu kuma ba wai yayi
niyan kashe ta ba, lamarin ya faru ne bayan ya nemi ya dan
zane ta da icce bisa ga abun da tayi da jikan sa wanda ya
fusatar dashi.
Da aka tambeyi shi ta yaya ya gano cewa mahaifiyar shi ta
kashe diyar shi Manu yace:
"Mun gano ta hanyar diyata Magajiya yayin da take jinyar wata
rashin lafiya. Tana ta kuka tare da rokon kakar ta Inne Kaiyo da
ta saki ruhin ta.
Muma mun roke ta amma taki amincewa. kuma ina sane cewa
mahaifiya ta mayya ce."
Jami'in hulda da jama'a na rundunar Asp Abigail Adaeze ta
tabbatar da lamarin kuma tace za'a gurfanar dasu gaban kotu
bayan an gama bincike akan su.


CLICK HERE TO GET MORE NEWS

NUT blasts Buhari over endorsement of El-Rufai’s sacking of 22,000 teachers


- NUT has faulted President Muhammadu Buhari’s
endorsement of Governor El-Rufai’s sacking of 22,000
teachers
- Governor El-Rufai of Kaduna state had sacked 22,000
teachers in the state over failure of competency test
- The union said that it would be unfair if President
Buhari had listened to the one-sided story and decided
to endorse sacking of the teachers by El-Rufai
The Nigeria Union of Teachers (NUT) has faulted
President Muhammadu Buhari for endorsing the
laying off of about 22,000 teachers in Kaduna
state.
New Telegraph report that the general secretary
of the NUT, Dr. Mike Eneh, said on Monday,

November 13, in Abuja that rather than layoff
teachers under the guise of having failed a
competency test, a retraining programme ought
to have been organized to boost the quality and

efficiency of the teachers in the state.
arewaupdates.com gathered that the Eneh said the
government of Kaduna state had no right
whatsoever to conduct any form of test for
teachers, as such was the mandate of the
Teachers Registration Council of Nigeria (TRCN).
He noted that the Governor of Kaduna state,
Mallam Nasir El-Rufai, had only ended up
embarrassing himself and the state, and have
proven beyond all reasonable doubt, the
educational imbalance between the north and
the south.
“It will be unfair if Mr. President listen to the one-sided
story and decide to sack the teachers. If I were Mr.
President, I could have called all parties involved including
the stakeholders, the NUT, the people that set the exams
and we dialogue to proffer solutions to know what to do,”

he said. Eneh who described the competency test and
alleged failure as a lame excuse to cut down cost
by reducing the workforce in the state disclosed
that the union was not resting on its oars, but
was joining forces with the Nigeria Labour
Congress (NLC) to address the situation.
“The supervisory department of Kaduna state education
department in the primary education from their Kaduna
state superb is dead. That is simply what it means
otherwise they were just conniving with the people to
collect government money and they were eating it.
“Our position is that El-Rufai and the government of
Kaduna state have decided to cut down on their workforce.
We have learnt that local government and civil servants are
on the line to take their own exams, if 22, 000 teachers can
fail, it then means that civil servants and the local
government workers who do not have the opportunity of
going to school will fail the exams and he will sack
everybody.
We are not laying low; we have several options
we are going to take. The NUT has the backing of
NLC, we are going to face him one on one.
Nobody is intimidating him all we are saying is
that as a governor he should give room for
dialogue.

“Even in governance we cannot clap for all the governors
and say that they are the best but to tell us that 21,000
teachers fail exams does not go down well with us. We are
disputing it, we are arguing it and we want to find out how
the 21,000 teachers failed. If we dialogue and we are
convinced what he did was real and that nobody was
cheated, we give up,” he added.
At the time of filing this report, the leadership of
the Nigeria Labour Congress was unavailable to
react, as they were in the middle of an intense

meeting deliberating on their next move.
Meanwhile, arewaupdates.com.ng had previously reported
that President Muhammadu Buhari backed the
plans by Governor Nasir El-Rufai to sack 22,000
Kaduna teachers under an educational reform
being undertaken by the Kaduna state

government.

A yaune Buhari ya goyi bayan sallamar malamai 22,000



Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya goyi bayan sallamar
malamai kimanin 22,000 wadanda suka fadi jarrabawar da
gwamnatin jihar Kaduna ta yi musu.
13 Nuwamba 2017

Sunday, 12 November 2017

Labari da dumiduminsa-An gano diamond da nauyinsa ya kai karat 400 a Saliyo


Masu hakar ma'adinai a Saliyo sun hako wani diamond wanda
nauyinsa ya kai karat 476, kuma an ce shi ne diamond na 29
ma fi ya girma da aka gano.
Kawo yanzu dai kwararu basu tabbatar da darajar ko kuma
kudin diamond din ba.
Lamarin dai na zuwa ne bayan da aka gano wani daimaond da
nauyinsa ya fi karat 700, wanda shi ne diamon mafi girma da
aka gano a Saliyo a cikin rabin karni.
A watan gobe dai zaa ayi gwajonsa a birnin Newyork na
Amurka.
Shugaban hukumar ma'adinai ta kasar Saliyo, Sahar Wonday ya
ce diamond din da aka gano ya nuna cewa akwai albarkatun
kasa masu daraja a yankin Kono, inda a nan ne aka gano
dukannin daimond din su biyu.
Kasar na son tayi amfani da cinikin watan Disemba domin ta yi
kokarin kawar da abubuwan da suka faru a baya watau yakin
basasa da aka shafe shekara 11 ana yi wanda kasuwanci
diamond na cikin abubuwan da suka rika ruruta rikicin.

Must read - Policeman beats Nigerian soldier at ATM stand in Damaturu (photos) click to check out what happened

 A Nigerian police officer has allegedly beaten up a
soldier in Yobe state
- The soldier was allegedly beaten up for trying to
jump the queue at an ATM stand in Damaturu
- It was gathered that the police officer tried to talk to
the officer but the two started to exchange words
when the fight suddenly began

A policeman in Yobe state has beaten up a
soldier who tried to skip the queue at an
Automated Teller Machine stand to withdraw
money.
According to reports, the soldier who was
dressed in his uniform came to the ATM stand to
withdraw without making an attempt to join the
long queue.
The people at the queue reportedly started to
protest when they realized what the soldier was trying to do.

It was gathered that the police officer confronted
and demanded that he should join the queue like
everyone else.
The fight suddenly began after the two men
started to exchange words with each other. The
policeman was said to have overpowered the
soldier in the fight.
According to Dailypost, they were separated
when a witness called the attention of the police
and military force in Damarutu.
It was reported that a senior military officer
came to pick up the soldier who was wounded to
the base for treatment.The police officer and other officers who were on
duty at the bank were allegedly taken for
interrogation by Mopol officers in Damarutu.
If any police officer misbehaves with you, call
any of these numbers - on www.lgvtube.blogspot.com

Source: www.lgvtube.blogspot.com

Saturday, 11 November 2017

An Kama Wani kafurin Boka Da Kasusuwan Mutane


WASHINGTON, DC — Rundunar ‘yan Sandan jihar Abia ta
damke wani Boka, bayan ta ta same shi da wasu bangarorin
mutane da kasusuwa.
Kwamishinan ‘yan Sandan jihar Mr. Leye Oyebade, ne ya
shedawa manema labarai a garin Umuahia, cewa mutumin da
aka damke, ya kasa baiwa hukumomin wani dalili mai
gamsarwa a lokacin da akayi mashi tambayoyi.
Yana mai cewa kwarangwal din kai da wasu kasusuwan da
aka samu an zargin na irin mutanen da ake kashewa ne.
Wanda ake zargi ya musanta zargin yana mai cewa yayi
gadon sune a wurin wani kawun sa wanda shima boka ne
kafin rasuwarsa.
Yace mutanan su ne suka kai karansa wajen ‘yan Sanda
domin yana amfani da kasusuwan wajen yin siddabaru.
Ya kara da cewa duk wanda ya taba sai mazakutan say a
bace idan har kasusuwan na tare dashi.
Shi dai wannan Boka wanda kuma magini ne ya ce ‘yan
Sandan sun yi nasarar damke shine saboda asirin da yake
amfani dashi yayi balaguro, da cewa kama shi da akayi ba
daidai bane saboda haka ya bukaci da a sake shi.

Yadda giwar ruwa ke cin kwari miliyan 40 a rana ikon Allah.


Tsananin son cin abinci da matsananciyar yunwa da galabaita.
Daukacinmu akwai ranakun da mukan yi fama da yunwa,
amma ko yunwarka ta kai ga bukatar cin ton hudu na halittar
ruwa?
Batu na gaskiya, shudin hamshakin kifi (the blue whale) giwar
ruwa ita ce babbar dabbar da ta fi kowace girma a duniya, inda
ta sha gaban komai a zakuwar son cin abinci.
A kullum wannan kasurgumar dabba tana lakume kananan
kwari miliyan 40, wadanda ake yi wa lakabi da kananan kifaye
Sai dai akwai sauran dabbobi da ke cin abinci ba na wasa ba,
ta yadda wasunsu za su ba ka mamaki.
Tamkar hamshakin shudin kifi, wannan katafariyar dabbar
doron kasa tana cin abinci daidai da dundumemen jikinta.
A cewar kwararrun masana kan giwar Afirka, Norman Owen-
Smith na Jami'ar Witwatersrand da ke Johannesburg a Afirka
ta Kudu, inda namijinta ke lakume kaso guda cikin 100 na
nauyinta a kan busasshen tundurkin kasa a ko wacce rana,
yayin da ta-macen da ke shayarwa ke cin kashi 1.5 cikin 100
don su ci gaba da rayuwa.
Panda na cin abincin da nauyinsa ya kai kilo 12.5 na
kwangwala ko wacce rana.
Namijin yana da nauyin ton 6, don haka abin da yake ci
nauyinsa ya kai kilo 60 na busasshen abinci ba tare da an hada
da yawan ruwan da ta kwankwada ba, al'amarin da ka iya
nunkawa da rubi hudu.
Hamshakan dabbobi masu shayarwa kan shafe tsawon rana
wajen kai-kawon cin korayen tsirran da ke ba su kuzarin
rayuwa. Sukan iya shafe sa'o'i 18 suna cin abinci a rana,
gwargwadon abin da ya samu.
Haka kuma hamshakiyar yanyawar Sin (Panda) kan shafe sa'o'i
14 tana gwagwiyar kwangwala.
Masu bincike sun yi nuni da cewa wanan abincin bai cika
kosar da dabbobin ba, wadanda tsarrin sarrafa abincinsu na
iya sarrafa ko wanne irin nau'in abinci, wanda da sarrafa
dimbin tsirrai ba.
Wannan ke nuni da dalilin da ya sanya yanyawar Panda ke cin
dimbin abincin da nauyinsa ya kai kilo 12.5 na kwangwala a ko
wacce rana don samun isasshen abincin da suke bukata, kuma
shi ne hujja da ke nuni da kimar kashinsu.
Daukacin maciyan tsirrai kan shafe tsawon lokaci suna bibiyar
dimbin gayayyaki da itatuwa don samun isasshen abincin da
zai ba su kuzari, yayin maciyan nama kan mayar da hankali kan
kayan makwalashe (abincin da ake dafawa cikin gaugawa).
Brock Fenton na Jami'ar Western da ke Canada ya ce adadin
an "zuzuta shi," sakamakon rudanin da aka samu a tsakanin
nau'ukan binciken biyu mabambanta da aka gudanar kan
nau'ukan jemage a shekarun 1950.
Nau'ukan jemagen Japan kan shirya shirin cin abinci na gaba
kafin ma ya lakume wanda ke gabansa.
Fenton ya ce daya daga binciken da aka gudanar ya yi nazari
ne kana bin da ke cikin jemage mai launuka uku bayan ya
gama cin abinci, yayin da dayan kuwa ya bi kadin nau'ukan
jemage kananan masu launin kasa-kasa a dakin binciken kan
yadda yake kama sauraye da kudajen da ke zarya kan 'ya'yan
itace.
Babu daya daga cikin binciken da ya bayar da adadin na
gaskiya kan yawan kwarin da karamin jemage mai launin kasa-
kasa ke lakumewa a daji.
Kuma karamin jemage mai launin kasa-kasa na cin dimbinci ba
wai sauraye kadai ba: sun ma fi son abubuwan masu girma,
kamar tsutsotsi, a duk lokacin da suka samu damar kama su.
Wani bincike da aka gudanar kan jemagu a kasar Canada ya yi
nuni da cewa sauraye wani yanki ne kadan daga abincinsu.
Don haka ta yiwu fadadawa aka yi cewa suna iya lakume
sauro a ko wacce dakika 3.6.
Sai dai akwai hujjar da ke nuni da cewa ire-iren jemagu sukan
kara kaimin farautar abincinsu doin samun gwargwadon abin
da ya wadata da suke ci.
A shekarar 2016 bincike ya nuna cewa Jemagun Japan kan
shirya cin abinci na gaba kafin ma su lakume wand ake
gabansu.
Sabanin yadda ake ganin tashinsu, jemagun kan tsara
shawaginsu bisa la'akari da irin abin da za su iya sura a hanya.
Akwai sauran kananan kasa-kasan dabbobi masu shayarwa
wadanda ke cin abinci babu kakkautawa: nau'ukan jabar daji
(the shrews).
A kalla ko wacce tsiryar Amurka hummingbird na lakume
sukarin da ya kai rabin nauyinta a ko wacce rana.
Jabar dawan da aka sani dole ta ci abin da ya yi daidai
nauyinta da kashi 80 zuwa 90 cikin 100 a tsakanin sa'o'i 2 zuwa
3.
Karamar jabar dawa, wadda ta kai rabin girman 'yar uwarta
tana cin kashi 125 cikin 100 na abincin da ya kai nauyin jikinta
a kowace rana.
Irin wadannan dabbobi masu shayarwa suna da saurin sarrafa
abinci, al'amarin da ke nuni da cewa nan take zai narke ya ba
su kuzari cikin hanzari.
Don haka sai sun ci abinci akai-akai dibge da abinci mai kara
lafiya na protein da dabbobi masu kasha ke ci ko yunwa ta
halaka su.
Duk wata tattaunawa kan sarrafa abinci to za ta bi kadin tsiryar
Amuyrka (hummingbirds).
Wadannan halittu masu tashin ban mamaki sun fi shan zakin
sukari don samun kuzarin tashi. Sukan bubbuka fuka-fuklinsu
sau 50 a kowace dakika, irin wadannan tsuntsaye sun fi saurin
sarrafa abinci a jerin dabbobi masu kashi.
Ta yiwu ka ji labarin cewa akalla tysiryar Amurka na lakume
zakin sukari da ya kai kimar rabin nauyin jikinta a kowace rana,
inda take cin abinci bayar kowane minti 15 a furannin kallo.
Akan sarrafa dimbin sinadarin kuzari da ke tare don bunkasa
karamin dan tayi zuwa tsutsar siliki.
"Yawan zakin furen kallo da tsiryar Amurka ke lakumewa na iya
bambanta," a cewar Adam Hadley, ja-gaban masu binciken
tsiryar Amurka (hummingbird) a Jami'ar Jihar Oregon.
"Musamman tunda suna da mabambanta girman jiki, wanda ya
kama daga giram 2.5 na kudan tsiryar Amurka (bee
hummingbird) zuwa babbar tsiryar (giant hummingbird)."
Yayin da manya ke kwankwadar dimbin zakin furanni, suna
sarayar da makamashin kuzarinsu ne a hankali fiye da kananan
tsuntsaye. Wannan na nuni da cewa, in an kwatanta, kananan
halittu sun yi fama da matsananciyar yunwa.
Hadley ya ce tsuntsaye na adana makamashi har zuwa lokacin
da suka bukaci amfani da shi. "Abin sha'awar shi ne yadda
suke adana abin da ya kai kashi 17 cikin 100 na nauyin jikinsu
na maiko, ta yadda za ta kasance kowace tsiryar amurka za ta
yi amfani da 30lb a rana guda."
Sauran nau'ukan halittu na nuni da cin abincin ban mamaki a
wani yanayin lokaci na rayuwarsu. Alal misali, akwai bukatar
dimbin makamashin kuzari don bunkasar dan-tayi zuwa
tsutsar siliki.
Kwaron tsutsar siliki (The Polyphemus moth) an yi masa lakabi
ne da sunan gwarazan Girkawa da Homer ya bijiro da su a
labaran ban mamaki, saboda a kowane fufffike yana da alamar
kwayar ido.
Sai dai daukacin halitta mai cin mutum da tsutsa mai lakume
tsirrai abu guda ne wajen zakuwar son cin abinci da yawa.
Don mu kamo tsutsa, sai mun rika cin abincin da nauyinsa ya
kai laba 50 zuwa 200 na latas a kowace rana.
Kamar yadda Kundin shahararrun al'amuran duniya Guinness
ya tattara cewa, kwaron tsutsa irin "caterpillar" na cin abincin
da nauyinsa ya rubanya na jikinta sau 86,000 a kwanaki 56.
Amma Andrei Soirakov jagoran masu tattara bayanai a gidan
kayan tarihin albarkatun kasa na Florida cewa ya yi, akwai
tababa kan adadi.
Wanan kawai tamkar ka auna abin da mutum ke ci ne tsawon
rayuwar yarintarsa, sannan ka kwatanta shi da nauyinsu a
lokacin da suke kamar jariri sabuwar haihuwa.
Sourakov ya ce aikin da aka gudanar kwanan nan a Jami'ar
Florida ya gano cewa kwaron luna, wanda yake kwatankwacin
girin irin wadannan halittu, kawai suna cin abin da ya kai rabi
ko biyu bisa uku na nauyin jikinsu a ko wacce rana.
"Har yanzu dai lamarin da kayatarwa," inji Sourakov. "doin su yi
daidai da kwaron tsitsar 'caterpillar' to sai mun ci laba 50 zuwa
200 na latas kowace rana."
Karara yake, a cewar Eric Carle yunwar kwaron tsutsar
caterpillar ta shahara ba kai makurar da ake nuni da ita ba.
Dabba ta karshe da muke bin kadin tsananin yunwarta a duniya
ba lallai su kasance mashahuran abubuwan da ake nuni da su
a littattafan labarai na yara.
Ko da yake yanayin cina bincinsu na musamman an tattaro shi
ne don ceton rayuwar mutane, inda aka siffanta su da dodanni
masu ban tsoro.
Ana amfani da tsutsotsi masu zukar jini don warkar da gyambo
karnoni da dama. Sai dai mafi yawan nau'ukan tsutsotsin 700
suna lakume halittu marasa kasha, wato tamkar yadda tsutsar
tsibirin Borneo mai ban tsoro ke farauta.
Jagoran nazarin tsutsa mai shan jini ya taba ganin
"hamshakiyar" tsutsar da aka tsareta, inda take samun abinci
ba tare da sun cutar da kowa ba.
"Manyan tsitsotsin da na taba gani samfuran manyuan
tsutsotsin dajin Amazon ne da ake yi wa lakabi da
'Haementeria ghilianii' da bajimin tsutsar Asiya mai lakabin
Hirudinaria manillensis," in ji Siddall.
Ya kara da cewa, "Wadannan daidaikun tsutsotsin babu
tantama su suka fi zukar jini."
Sai dai a daji, damar samu ke da tasirin kan son cin
abinci.Tsutsotsin kungurmin daji sun yi kankanta da farauta,
don haka suke jiran abin da za su iya lakumewa ya kawo
kansa.
Saboda tsawon jiran da suke yi, ba abin mamaki ba ne su yi ta
hadama su cika cikinsu da zarar dama ta samu sai su ci har
girmansu ya rubanya nauyin jikinsu sau bakwai bayan sun
kwankwadi jini.
Wannan shi ne isasshen abin da kowane zai lakume.
Shiga rukunin mutum fiye da miliyan shida da ke sha'awar
shirin BBC kan doron kasa, ta hanyar latsa maballin kauna a
shafinmu na Facebook ko a bniyo mu a shafinmu na Twitter
da Instagram.

Ba za mu manta da gwamnatin Buhari ba —inji yan Shi'a


Wani mabiyin mazhabar Shi'a a Najeriya da aka fi sani da
Islamic Movement of Nigeria, IMN karkashin jagorancin
Sheikh Ibrahim Elzakzaky, ya ce ba za su taba mantawa da
'rashin adalcin' da shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya
yi musu ba dangane da al'amarin da ya faru tsakaninsu da
sojoji a Zariya.
Ahmad Bawa Jalam ya ce da shi da sauran mabiya jagoran
IMN ba za su gushe ba face suna addu'ar neman sakayya daga
Ubangiji.
A ranar 10 ga watan Disambar 2015 ne dai sojojin suka yi
zargin almajiran Sheikh Zakzaky da tsare wa babban hafsan
sojin kasar, Janar Yusuf Tukur Buratai hanya da kuma kokarin
hallaka shi.
Bayan nan ne kuma sojojin suka far wa gidan shugaban na
IMN, sheikh Elzakzaky bisa dalilan bayanan sirri da suka samu
da ke nuna mabiya mazhabar ta Shi'a na shirin daukar matakin
kai hare-hare, al'amarin da ya janyo kisan mabiya mazhabar da
dama sannan kuma aka kama shugaban kungiyar da har yanzu
ke tsare a hannun gwamnati.
Sojojin dai sun ce mutum takwas ne suka mutu sakamakon
samamen, a inda bakwai daga ciki 'yan Shi'a ne sannan kuma
guda daya soja.
Sai dai kungiyar IMN ta musanta alkaluman a inda da farko ta
ce an kashe mata 'ya'ya fiye da 500 sannan kuma daga bisani
ta ce an kashe kusan mutum dubu daya.
To amma wani kwamitin bin bahasin hakikanin abin da ya faru
da gwamnatin jihar Kaduna ta kafa ya gano abubuwa da dama
da suka hada da kisa da binne mabiya mazhabar ta Shi'a 347 a
asirce.
Wannan ne ya sa mabiya jagoran na IMN, kamar Ahmad Bawa
Jalam ke ganin shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ba zai
taba kubuta daga zarginsu ba.
Ku saurari hirar na yi da Ahmad Jalam:
Matsayin kotu kan Elzakzaky
A watan Disamban 2016, wata babbar kotu a Abuja ta nemi
gwamnati ta saki Elzakzaky da matarsa tare da biyan sa diyya
sannan kuma a gina masa gida, a duk garin da yake so a
arewacin kasar, duk a cikin kwanaki 45.
To amma har yanzu gwamnati na ci gaba da tsare Elzakzakyn
bisa wasu dalilai da ministan Shari'ar kasar, Abubakar Malami,
ya ce ta dogara da su.
"Idan irin wannan ya faru a kan rinjayar da bukatar al'umma
fiye da ta mutum guda," in ji Malami.
Ya kara da cewa "Idan an bayar da oda ko kuma hukunci, ya
zama an daukaka kara akwai bukata wadda doka ta amince da
ita na ainihin wanda bai gamsu ba ya nemi dakatar da zartar
da hukunci."
Ga dai yadda hirar tasa ta kasance da Editanmu na Abuja,
Naziru Mika'ilu:
Da man dai mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo
ya ce ba za su saki jagoran IMN ba duk da kotu ta ce a sake
shi, bisa dalilan shari'a da na tsaro
Me lauyoyi ke cewa?
Masana shari'a da dama dai na ganin ya kamata gwamnati ta
yi adalci sannan kuma ta girmama kundin tsarin mulki sannan
su kuma mabiya Shi'a su yi hakuri su bi doka tunda dai
gwamnati ta ce za ta kalubalanci hukuncin kotu.
Barista Sunusi Musa, wani lauya mai zaman kansa a Najeriya
ya ce, "Tunda dai gwamnati ta ce za ta daukaka kara sannan
kuma ta gindaya batun tsaro, lallai ya kamata mabiya Shi'a su
kwantar da hankalinsu su ci gaba da neman hakkinsu ta hanyar
tsarin dokar kasa."
Sai dai kuma Barista Sunusi ya kara da cewa, "Ni a ra'ayina zan
so a ce an saki Elzakzaky domin bin umarnin kotu."
"Wani lokacin akwai bukatar gyara a harkar shari'ar Najeriya
saboda bai kamata a ce kotu ta bayar da umarni ba amma a ki
bin sa," in ji Sunusi Musa.
Matsayin  kungiyoyin 'yancin danadamg
Kungiyoyi masu fafutukar kare 'yancin dan adam a Najeriya da
ketare kamar Amnesty International sun fito balo-balo suna
zargin gwamnatin Najeriya da rashin mutunta 'yancin mabiya
Shi'a.
Da man dai kungiyar Amnesty International ce ta fara fadin
cewa ta gano wurin da aka binne 'yan Shi'ar da aka kashe a
Zariya, a asirce.
A har ko yaushe kuma kungiyar tana ci gaba da sukar ci gaba
da tsare shugaban IMN, Ibrahim Elzakzaky ba tare da gurfanar
da shi a gaban kuliya ba domin ya fuskanci hukunci.
A baya-bayan nan ne kuma aka kara samun wasu kungiyoyin
masu rajin kare hakkin dan adam da ke cikin Najeriya kamar
Concerned Citezens suka yi ta gudanar da zanga-zanga iri-iri
tare da mabiya Shi'a domin neman a saki Elzakzaky.
Zanga-zangar neman sakin Elzakzaky
Tun dai kama da tsare jagoransu a watan Disambar 2015,
mabiya mazhabar Shi'a suke ta fama gudanar da taruka da
zanga-zanga iri-iri domin a bi musu kadinsu da kuma sakin
shugabansu da ma sauran 'yan kungiyar da suka yi zargin suna
tsare.
Ma fi yawancin lokuta dai 'yan Shi'ar na haduwa da fushin
jami'an tsaro a inda suke tarwatsa su bisa dalilin cewa 'yan
Shi'ar ba sa neman izinin hukuma.
Sannan kuma suna shiga hakkin mutane ta hanyar tsare
hanyoyi ga matafiya.
To amma Barista Sunusi Musa ya ce, "Duk da cewa ko wane
dan Najeriya yana da hakkin gudanar da taro ko nuna
damuwarsa ga wani abu idan dai har ba zai karya doka ba ko
kuma ya take hakkin wani, ya kamata 'yan Shi'a su rinka sanar
da jami'an tsaro kafin gudanar da zanga-zanga domin jami'an
tsaron su ba su kariya."
Sai dai mai magana da yawun IMN, Ibrahim Musa ya ce, "Babu
inda aka ce sai ka shaida wa jami'an tsaro za ka gudanar da
taro ko zanga-zanga."
Ya kuma ce, "Batun a ce muna tare hanya wannan kuma ba
haka ba ne kawai dai makiyanmu ne suke fada domin samun
abin da za su soke mu da shi."
A baya dai shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya yi kira
ga jami'an tsaron kasar da su yi taka-tsan-tsan wajen dakile
ayyukan 'yan Shi'a.
Gwamnatin jihar Kaduna da IMN
Gwamnatin jihar Kaduna ta kafa wani kwamitin bin bahasin
hakikanin abun da ya faru tsakanin sojoji da 'yan Shi'a a Zariya
kasancewar garin na karkashin jihar.
Kwamitin kuma ya gano abubuwa da dama da suka hada da
kisa da binne mabiya mazhabar Shi'a 347 a wasu wawaka-
wawakan ramuka na bai daya.
Sannan kuma ya bayar da shawarwari masu yawa kan yadda
za a guji afkuwar irin rikicin a gaba.
Shawarwarin dai sun hada da hukunta jami'an tsaron da suka
aiwatar da kisan 'yan Shi'a a Zariyar da haramta kungiyar 'yan
uwa musulmi ta IMN tare kuma da hukunta shugabanta,
Elzakzaky.
Tuni kuma gwamnatin jihar ta haramta gudanar da ayyukan
kungiyar sannan ta sha alwashin hukunta Elzakzaky, kamar
yadda a baya-bayan nan gwamna Nasir Elrufa'I ya shaida wa
wata kafar talbijin a Najeriyar cewa, "Muna jira gwamnatin
tarayya ta miko mana Elzakzaky domin mu samu mu gurfanar
da shi a gaban kotu."
To sai dai har kawo yanzu gwamnatin ba ta aiwatar da
shawarar hukunta sojojin da suka kashe 'yan Shi'ar ba kamar
yadda kwamitin ya bukata.
Hakan ne ya sa lauyan Elzakzaky, Femi Falana ya nemi da
gwamnatin ta jihar Kaduna da hukunta jami'an tsaron.
A wata sanarwa da ya aike wa da BBC, Mista Falana ya ce,
"Dole ne a hukunta jami'an tsaron da suke da hannu a kisan
Zariya, idan kuma ba haka ba to za su gurfanar da su a gaban
kotun hukunta manyan laifuka ta duniya wato ICC."
Ya ya za a warware rikicin Shi'a da gwamnati?
Masana a fannin shari'a kamar Barista Sunusi Musa na ganin
za a iya shawo kan rikicin gwamnati da 'yan Shi'a ta hanya
biyu:
Sulhu
Shari'a
Dangane da sulhu, Barista Sunusi Musa ya ce, "Gwamnati za ta
iya zama da Elzakzaky da mabiyansa a tattauna, kamar yadda
aka yi da tsagerun Naija Delta. Idan abin ya kama a bayar da
diyya sai gwamnati ta bayar tun da mun ga yadda aka yi kan
kisan sirikin shugaban Boko Haram, Muhammadu Yusuf, a inda
gwamnatin jihar Borno ta bayar da diyyar naira miliyan dari."
To amma Sunusi ya kara da cewa, "Ita ma gwamnati za ta iya
zayyana wa jagoran Shi'ar irin bukatunta sannan dole ne
Elzakzaky da mutanensa su martaba dokar kasa."
Abin kuma da ya shafi shari'a, Barista Sunusi ya ce, "Idan har
sulhun bai yiwu ba sai a je ga matakin gurfanarwa a gaban
kotu, idan kotu ta same shi da laifi ta hukunta shi, idan kuma
ba shi da laifi ta sake shi."
Illar rikicin Shi'a da gwamnati ga tsaron kasa
Masana harkar tsaro a Najeriya sun ce idan dai har ba a bi
matakan da masana shari'a suka zayyana ba wajen warware
takaddamar Shi'a da gwamnati, to fa kasar za ta fada cikin
wani hali.
Dr. Kabiru Adamu, wani masanin tsaro ne a Najeriya kuma ya
zayyana matsalolin da Najeriya za ta iya fadawa idan har rikicin
Shi'a da gwamnati ya ci gaba da wakana:
"Idan Elzakzaky ya mutu a hannun gwamnati, babu
makawa 'yan Shi'a za su ce gwamnati ce ta kashe shi
saboda haka Allah kadai ya san abun da zai faru."
"Rashin magance wannan rikici zai iya janyo mummunan
rikicin banbancin akida tsakanin Shi'a da Sunna kamar
yadda ake gani a wasu kasashen gabas ta tsakiya."
"Al'amarin zai iya sanya wasu kungiyoyin addini su fara
shirin kare kai, kafin gwamnati ta zo kansu su ma."
Abin da 'yan Shi'a ke bukata
Mai magana da yawun Islamic Movement of Nigeria, Ibrahim
Musa ya shaida wa BBC cewa, "Muna da bukatu da yawa
amma dai babbar bukatarmu yanzu haka ita ce a saki
jagoranmu, Sheikh Ibrahim Zakzaky da matarsa da sauran 'yan
uwan da ake tsare da su", a inda ya ci gaba da fadin, "alabashi
idan aka sake shi to sauran bukatun shi ya san yadda za a yi
da su."
Sharhi
Masana a fannin shari'a da tsaro dai sun daki jaki da kuma
taiki kan rikici tsakanin 'yan shi'a da gwamnati.
Yayin da Dr Kabiru Adamu ya ke ganin, "Najeriya ta yi amfani
da karfi fiye da kima wajen dakile ayyukan tsirarun mabiya
Shi'a", shi kuwa Barista Sunusi Musa ya ce, "Dole ne 'yan Shi'a
su san cewa bin doka dole ne a matsayinsu na 'yan Najeriya."
Sai dai kuma Barista Sunusi ya kara da cewa, "Gwamnatin
Najeriya ita ma ya kamata ta san cewa 'yan Shi'a suna da
'yancin yin addinin da suka ga dama."
A yanzu dai a iya cewa, al'ummar kasar ta zura ido ne don
ganin ya ya za ta kaya tsakanin gwamnati da kungiyar IMN kan
batun sakin jagoran nasu da sauran 'yan uwansu da aka kama,
musamman a daidai wannan lokaci da Shugaba BUhari ya cika
shekara biyu a kan mulkin kasar.

Wanda ya fallasa dalolin da EFCC ta gano a Lagos ya 'zama miloniya' IKON ALLAH!!!.


Hukumar EFCC da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin
Najeriya ta'annati ta ce mutumin da ya fallasa kudin da aka
gano a wani gida a unguwar Ikoyi da ke jihar Legas "ya zama
miloniya."
Shugaban riko na hukumar, Ibrahim Magu, ne ya tabbatar da
haka a wani taro a birnin Vienna na kasar Australiya, in ji
sanarwar da mai magana da yawun hukumar Wilson Uwujaren,
ya fitar.
Uwujaren ya tabbatar wa BBC cewa hukumar ta bai wa wanda
ya fallasa boye wadansu makudan kudade a wannan gida,
amman ya ki ya bayyana nawa aka bai wa mutumin.
A shekarar da ta wuce ministar kudin Najeriya, Kemi Adeosun,
ta bayyana shirin gwamnatin kasar na bayar da tukuicin kashi
biyar cikin 100 ga duk wanda ya fallasa "haramtaccen kudin"
da ake zargin na sata ne.
Idan aka yi la'akari da cewa kudin da aka samu a gidan na
Legas a farkon shekarar nan ya kai naira biliyan 13, za a iya
cewa wanda ya kwaramata bayanin kudaden zai samu kimanin
naira miliyan 650 (kashi 5 cikin 100 na kudin da aka samu a
cikin wani bene a Legas).
Bayan hukumar EFCC ta yi wawan kamun ne dai aka gano
cewa kudaden suna da alaka da tsohon shugaban hukumar
leken asirin Najeriya ta NIA, Ayo Oke.
Wannan ya sa shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya sa
aka dakatar da Mista Oke daga farko, kuma ya kore shi daga
baya.

yanzu soja ne ke mulkin Nigeria –wole Soyinka


Farfesa Wole Soyinka ya ce Shugaban Najeriya Muhammad
Buhari har yanzu bai zama "cikakken farar hula ba, ta
halayyarsa ga sauran al'ummar kasar gabadaya."
Ya bayyana hakan ne lokacin da yake zantawa da Jimeh Saleh ,
Editan sashen Hausa na BBC, yayin da ya kawo mana ziyara
ofishinmu na Landan, kwanakin baya.
Ya ce shugaban ya gaza wajen shawo kan matsalar kiraye-
kirayen raba kasar da kungiyar IPOB ke yi.
Farfesan ya ce har yanzu kasar tana amfani ne da kudin tsarin
mulki wanda ya samu asali daga sojoji. "Kudin tsarin mulki ne
da sojoji suka yi wa kansu," a cewarsa.
Ya ci gaba da cewa: "Har yanzu sojoji suna rike da manyan
mukamai a kasar ciki har da kujerar shugaban kasa."
"Fata muke su mayar da kansu fararen hula ciki da bai. Kuma
wannan yana daya daga cikin gazawar Shugaba Buhari," in ji
shi.
Shugaba Buhari ya taba zama shugaban mulkin sojin Najeriya
a tsakanin shekarar 1983 zuwa 1985, kafin ya lashe zabe a
shekarar 2015.
Har ila yau, farfesan ya ce shi bai ga dalilin da ya sa za a ci
gaba da tsare jagoran 'yan Shia Sheikh Ibrahim Zakzaky ba,
kuma "hakan kuskure ne."
Kimanin shekara biyu ke nan da gwamnatin kasar take tsare da
malamin bayan rikicin mambobin kungiyarsa da sojojin kasar a
Zariya.
Sai dai ya ce duk da cewa akwai fannoni da dama da
gwamnatin Buhari "ta tafka kurakurai wadanda suka cancanci
suka, akwai kuma fannonin da ya kamata a yaba mata".
Ya ba da misali da yadda gwamnati ta yi aiki wajen gano kudin
da aka sace wadanda aka kai kasashen ketare.
Da kuma yadda aka sa "wadansu manyan jami'an gwamnati
suka amayar da kudin da suka sace".
Hakazalika farfesan ya ce shugaban zai iya cewa ya cika aikin
da aka zabe wato aikin yaki da cin hanci da rashawa da kuma
shawon kan rikicin Boko Haram da kuma makamantanta.

Friday, 10 November 2017

BREAKING: Robbers storm Lagos market; cart away valuables



Nigerian economy improved slightly in 2016, but remains in recession -- NBS [Photo Credit: naija247news.com]
Armed robbers on Friday stormed Iyana-Iba market in Ojo Local Government Area of Lagos, carting away phones and other valuables from roadside traders.

In what appeared a daredevil robbery operation, the robbers stormed the junction and beat up traders and passers-by who refused to part with their valuables.

PREMIUM TIMES correspondent who was at the scene of the incident report that the robbers emerged from the Igando axis of the road.

A roadside trader who identified himself as Ifeanyi said the robbers shot into the air and beat up many passers-by, robbing them of their phones.

A phone trader who refused to have his name in print narrated how they broke into his shelf and carted away his phones.

“We noticed everybody was running and I ran too. The thief passed by, kicked at the glasses and took away the phones,” he said amidst sobs.

Other petty traders on the road were seen also lamenting the non-intervention of the military operatives stationed at the Iyana-Iba roundabout.

PREMIUM TIMES correspondent reports that there is still tension at the market at the time of this report.

Details later…

'Yadda aka tsaga gabana aka sa magani domin mallakar miji'


Wata matar aure wadda ta bukaci a sakaya sunanta ta shaida
wa Fatima Zahra Umar a shirin Adikon Zamani cewa, "ba ta
taba samun ikon mallakar mijinta ba sai lokacin da ta je wurin
wata mai maganin mata na gyaran gida ta tsaga mata
gabanta tare da sanya magani a ciki."
Ta ce "duk matan da suke cewa kayan mata ko kuma gyaran
jiki karya ne to ba su san dawan garin ba ne kawai."
Irin wannan batu na gyaran jiki ko kuma tsare gida da mata ke
yi na janyo kace-nace a tsakanin magidanta har ma da
malaman addini.
Cikakkiyar hirar za ta zo muku ne a shirinmu na Adikon Zamani
a ranakun Asabar da Lahadi da karfe 7:30 na safe agogon
Najeriya da Niger.
Da fatan za ku kasance da mu domin jin cikakkiyar hira da
wannan mata da sauran mata da ma kuma ita mai yin tsagun.

Thursday, 9 November 2017

“I have never told lies before” though people see me as one- Lai Mohammed

-Because I’m Lai, it makes people think I’m a lier – Lai
Mohammed

  • Lai Mohammed says he has
  • never lied, despite being
  • branded as a lier.


Minister of Information and Culture, Lai Mohammed,
has stated that he “has never told lies before”.
He disclosed how truthful he is yesterday during an
interactive session with newsmen in Lagos.
The Minister also expressed displeasure at being held
responsible for any issue in governance as well as being
branded as a lier.
The minister said, “I have two burdens. The first is that I
happen to be the face of the opposition, and PDP has not
forgiven me, and I do not think they will ever forgive me.


FEC approves N5.6bn for erosion control in 6 states


A total of N5, 567, 314, 541.76 has been approved by the
Federal Executive Council (FEC) for the third quarter soil
erosion control accelerated intervention projects for six
states.
According to FEC headed by President Muhammad, the
states include Kano, Sokoto, Ondo, Osun, Enugu and
Bayelsa.
The information was made known by the Special Adviser to
the President on Media and Publicity, Mr. Femi Adesina, at
the post-FEC briefing , along with the Minister of Agriculture
and Rural Development, Chief Audu Ogbeh and Minister of
State (Aviation), Heidi Sirika.
According to Sirika, the FEC has approved bilateral air
services agreement with Canada in furtherance of its efforts
to improve relations between both countries, including trade
and commerce.
“It would be a standard agreement to facilitate the
movement of people and business transactions,” he said
Also speaking, Ogbe, noted that FEC approved the
development of foundation seeds for maize, by the Institute
of Agricultural Research, Ahmadu Bello University (ABU),
Zaria.
He said the research was at the cost of N165 million for 30
tons of foundation seeds multiplied by 265 tons of improved
seeds, which is to be given to seeds companies to multiply.
The minister said one of the problems facing maize
production in the country was lack of the right quality.
According to him, this is responsible for the yields per
hectare being among the lowest in the world
Ogbe said the council also discussed the disturbing trend of
smuggling, which is impacting negatively on the country.
“We have to deal with that because while we are making a
great deal of progress in our production of grains, smugglers
are trying to compromise the successes we have achieved.
“I can give you some figures. Between September 2015 and
now, rice importation through the ports dropped from
644,131 tons to 20,000 tons in September, which means that
by the end of this year, to the early part of next year, we can
literally say we are close to total self-sufficiency in rice.
“On the other hand, in Republic of Benin, rice importation
has increased to 1.33 million tons because they don’t eat
parboiled rice; they eat white rice. So, every grain of rice
landing there is heading for Nigeria through smuggling and
some of it also come in through Niger Republic.
“These are issues to deal with because we want local rice
production to meet our needs and we are creating jobs.
“There are at least 12.2 million farmers in the country and
they are enjoying life the way they haven’t before. So these
are the issues we raised today,” he said.
Ogbe added that the government would beef up its
onslaught on smugglers, as the country was currently losing
over N5 billion to the nefarious activities.
He said smugglers were responsible for the delay in setting
up of rice mills.
“They (millers) spend money to mill the rice and the
smugglers dump them at N12,500. The smugglers can dump
at N12,500 because they are subsidised from Thailand. They
are determined to see that we don’t succeed. We can’t do
that because we can’t subsidise to that level.We say if
everything goes well without the smugglers, our people
should be able to sell at N13, 500 per bag,” he stated.

Nigeria: Wane bangare Buhari zai fi kashe wa kudi a kasafin 2018?


Najeriya ta bayyana kasafin kudinta na 2018, wanda
gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ke fatan zai samar
da yanayin cigaba daga halin karayar tattalin arzikin da kasar
take fama da shi.
Shugaba Buhari ya bayyana kasafin kudi na Naira tiriliyan 8.6 a
gaban majalisar kasar, wanda ya ce zai samar da ayyukan yi ga
matasa da kuma sabbin gine-gine a kasar.
A bana ne Najeriya ta fita daga matsalolin koma-bayan tattalin
arziki a hukumance bayan faduwar farashin man fetur, a
shekarun baya.
A jawabin da ya gabatar, shugaba Buhari ya ce Najeriya: "ba za
ta yi sakacin komawa cikin rikice-rikicen da suka addabi kasar
a shekarun baya a yankin Neja Delta mai arzikin man fetur ba.
Kasafin na bana ya zarce na bara da karin kaso 16 cikin 100
kuma gwamnatin Najeriya ta ce za ta mai da hankali wajen
samar da hanyoyi da kiwon lafiya da gidaje da kuma samar da
ayyukan yi.
Jadawalin manyan ma'aikatun da suka samu kaso ma fi yawa
a wannnan kasafin kudin na 2018 ya nuna cewa ayyuka raya
kasa ne ke kan gaba.
A karkashin kasafin kudin na bana, ma'aikatar Wutar Lantarki,
Ayyuka da Gidaje ce ta sami kaso ma fi tsoka na Naira biliyan
555.88.
Shugaba Buhari ya bayyana dalilin ba wannan ma'aikata kaso
mai yawa: "Gwamnati na son samar da sabbin ayyuka da za su
kawo cigaban tattalin arziki da raya kasa."
Ma'aikatar Harkokin Cikin Gida ce ke ta biyu, inda aka ware
mata Naira biliyan 510.87, daga nan sai ma'aikatar Ilimi da
zata sami Naira biliyan 435.01.
Daga nan kuma sai ma'aikatar Tsaro da zata sami Naira biliyan
422.43, sai ma'aikatar Kiwon Lafiya da aka ware mata Naira
biliyan 269.34.
Ma'akatar Sufuri an ware mata Naira biliyan 263.10, inda aka
ba ma'aikatar Noma da Raya Karkara Naira biliyan 118.98.
Sai kuma ma'aikatar Albarkatun Ruwa da za ta sami Naira
biliyan 95.11, sai kuma ma'aikatar Ma'aikatu da Cinikayya da
Zuba Jari mai kason Naira biliyan 82.92
Amma ana sa ran gibin dake tsakanin kasafin kudin shiga da
ainihin wadanda za su shiga lalitar gwamnati zai ragu daga
Naira tiriliyan 2.36 na kasafin kudin bara zuwa 2.005 a kasafin
kudin bana.
Kasafin kudin dai zai zama doka ne kawai idan 'yan majalisar
kasar suka amince da shi.
Bangaren gwamnati da na majalisa sun sha kai ruwa rana kan
kasafin kudi musamman wanda ya gabata, al'amarin da har ya
kai ga tonon silili tsakanin 'yan majalisar.

Wednesday, 8 November 2017

Free Browsing On Telegram Using Airtel And 9mobile Network


Hello lgvtubers am here for you with this hope you will enjoy..
This is a notification to you all.
Telegram messaging is now free for AIRTEL
AND 9MOBILE subscribers..
You can now chat for free on telegram using
your airtel and 9mobile sim cards..
There are no hidden charges when using
telegram on Airtel and 9mobile.

NNPC Commences Oil Search in Benue Trough


The Nigerian National Petroleum Corporation (NNPC) has
commenced mobilisation for oil exploration in the Benue
State sector of the Benue Trough.
A statement issued on Thursday in Abuja said the Group
Managing Director of NNPC, Dr. Maikanti Baru, led a
delegation from the Corporation to the Governor of Benue
State, Mr. Samuel Ortom.
The statement was signed by the NNPC Group General
Manager, Group Public Affairs Division, Mr Ndu
Ughamadu.
Baru in the statement disclosed that all was set for
seismic data acquisition work to commence in the state
adding that apart from oil exploratory work, NNPC was
also ready to kick-off its biofuel project located in the
Agasha/Guma area of the state.
He explained that the Corporation’s upstream company,
Integrated Data Services Ltd (IDSL), would carry out oil
exploratory work in Makurdi, Guma, Gwer East, Gwer West
and Logo Local Government Areas of the state.
According to him, the work on the Nasarawa end which
has commenced will cover the Ondori area (boundary
between Benue and Nasarawa States).
“I am convinced that the success of the results from
IDSL’s seismic data acquisition will lead to the drilling of
exploration wells in these areas, which hopefully, would
launch Benue state into the league of oil producing states
in the country,” he said
He added that the oil search was in fulfillment of the
Presidential mandate of exploring for oil in the nation’s
inland basins which was driven by the urgent need to
increase Nigeria’s oil and gas reserves.
This, he said would thereby improve revenue streams and
create more business and employment opportunities for
Nigerians.
The GMD informed that the NNPC team was in Benue to
sensitise the government and people of the state on the
mission.
On the biofuel project, Baru disclosed that when
completed, Benue state stood to benefit a lot especially
the area of employment generation as the project had the
capacity to generate about one million direct and indirect
jobs.
Other benefits include the sugar cane feedstock plantation
of about 20,000 hectares; a cane mill and raw/refined
sugar plant capable of producing 126,000 tonnes annually
as well as a fuel-ethanol processing plant capable of
producing 84 million litres annually.
“With the bio-fuels projects, we also hope to establish the
Bagasse cogeneration power plant which will generate 64
MW; a carbon dioxide recovery and bottling plant that will
produce 2, 000 tonnes annually as well as an animal feed
plant that will produce 63, 000 tons annually,” Baru added.
He also called on the governor to facilitate the release of
the Certificate of Occupancy for the 50,000 hectares of
land required for the expanded biofuels project in the
state.
Responding, Ortom expressed delight over NNPC’s oil
exploration and bio-fuels projects in the state, adding that
all the people of Benue were behind the two projects.
“I can assure you of our total support for these projects.
We will work with our traditional institutions to sensitise
our people on the need to massively support you,” he said
Ortom instantly set up a committee headed by the Deputy
Governor, Benson Abounu, to work with the NNPC team
to ensure seamless execution of the two projects.
It would be recalled that, the Corporation, had on Tuesday
signed a Memorandum of Understanding (MoU) with the
Ondo State Government to establish a 65 million litres per
annum biofuel plant in Okeluse area of the state.(NAN)

Sokoto State Govt. Trains 79 local Miners

                                       
Sokoto state government has sponsored the training of no
fewer than 79 local miners to acquire modern skills to
takeover several Federal Government mining sites in the
state.
Malam Imam Imam, the Special Adviser to Gov. Aminu
Tambuwal on Media and Public Relations, made the
disclosure in an interview with the News Agency of
Nigeria (NAN) on Tuesday in Sokoto.
Imam said the gesture was to boost solid mineral
potential of the state, adding it was one area that had
received the state government’s attention and focus for
development.
Imam said beneficiaries were expected to also train
others in the mining communities, stressing that the idea
was to key into Federal Government’s agenda on
diversification of the economy and to boost employment
opportunity among youths.
The governor’s aide said the initiative had started having
positive impacts on the lives of people of the state.
He said that the state government was partnering with
Raw Material Research and Development Council, Federal
Ministry of Solid Minerals and Federal Ministry of
Environment as well as other stakeholders to drive the
project.
He explained that the state government, in addition had
designed series of empowerment programmes for women
and youths as part of its efforts to making them become
self reliant and productive in the society.
Imam said such training was either organised directly by
government’s ministries and agencies in collaboration
with Industrial Training Funds (ITF), National Directorate
of Employment (NDE) and other stakeholders with similar
mandates.
According to him, Sokoto State Small and Medium Scale
Enterprises Development Agency (SOSEDAN) is vigorously
facilitating the growth of various entrepreneurs through
coordination of its activities, access to funds, markets
and management at different levels in the state.
On agriculture, Imam said the state government was
partnering with the Dangote group to boost rice
cultivation through anchor borrower scheme.
The governor’s aide said that 500 hectares of land were
cultivated this year.
He expressed optimism that the farmland would be
expanded to about 2,000 hectares next year flowing from
this year’s farming season huge success.
He noted that the dry season rice farming was successful
in the state as government provided nets against `quela
birds among other incentives.
He said the Rabah farm named: “Sokoto Cattle Breeding,
Dairy and Beef Processing Project’’ was established by the
state government and equipped with modern tools and
machines while foreign professionals were invited to train
indigenous managers.
Imam said state government facilitated the establishment
of the state commodity board in which harvested farm
produce were being purchased from farmers at
appreciable prices to prevent loss due to market
fluctuations.
According to him, such commodities are being released
to markets for public consumption as the need arises, to
prevent hoarding, which usually results in price
manipulation and artificial scarcity.
“Government also facilitates the establishment of textile
and fertiliser companies through public partnership
initiative where government invested percentage to
argument farmers efforts, increased internal generated
revenues and employment opportunities in the state.
“The government had facilitated the establishment of
smaller rice mills and other agro-allied processing
company at various locations to complement productions
and markets,” Imam said.
He said that a working committee was inaugurated to
facilitate and coordinate all the agricultural projects in the
state. (NAN)

Mota ta afka aji, yara biyu sun mutu

                                       
                             

  • Wasu yara biyu maza 'yan shekara takwas sun mutu bayan da

mota ta afka cikin wani aji a wata makarantar firamare a
Sydney.
'Yan sandan kasar sun ce hadarin wanda da ya faru ne a
makarantar gwamnati ta layin Bankisa ya raunata yara mata
uku wadanda yanzu su na asibiti.
Hukumomi sun ce likitoci masu bada agajin gaggawa sun
duba sauran yara 19 da ke ajin a take a wajen.
Matar da ke tuka motar wata mata ce 'yar shekara 52, kuma an
kai ta caji ofis. Hukumomi a garin sun ce ba sa tunanin cewa
hadarin ya faru ne da gangan.
Hadarin ya faru ne misalin 09:45 a ranar Talata (22:45) agogon
GMT ranar Litinin a yankin Greenacre.
Likitoci masu bada agajin gaggawa sun bayyana inda hadarin
ya faru a matsayin "waje mai tsananin rikicewa".
Wasu yara biyu maza 'yan shekara takwas sun mutu bayan da
mota ta afka cikin wani aji a wata makarantar firamare a
Sydney, in ji 'yan sanda.
Hadarin da ya faru a makarantar gwamnati ta layin Bankisa ya
raunata yara mata uku wanda yanzu su na asibiti.
Hukumomi sun ce likitoci masu bada agajin gaggawa sun
duba sauran yara 19 da ke ajin a take a wajen.
Wata mace 'yar shekara 52 ce take tuka motar, kuma an kai ta
ofishin 'yan sanda. Hukumomi a garin sun ce ba sa tunanin
hadarin ganganci ne.
Likitoci masu bada agajin gaggawa sun bayyana inda hadarin
ya faru a matsayin "waje mai tsananin hadari".
"Bisa dukkan alama, waje ne na tsananin tashin hankali" a
cewar wata ma'aikaciyar hukumar bayar da agaji na gaggawa
na New South Wales (NSW) Ambulance Sufirtanda Stephanie
Radnidge.
"An samu wasu yara da malamai da su ka shiga matsanancin
tashin hankali da damuwa a wurin da hadarin ya faru".
Samun kula
An kai yaran maza biyu asibiti, inda a nan ne su ka rasu
sakamakon raunukan da su ka samu. Wata yarinya 'yar shekara
tara na cikin matsanancin hali, yayin da wadancan biyun 'yan
shekara takwas sun samu sauki.
'Yan sanda sun ce kadan daga cikin yaran sun samu kananan
raunuka kuma an kula da su a take a wajen da hadarin ya faru.
Abun na da tsananin wahala saboda mu kanmu iyaye ne, kuma
mu mutane ne" in ji Sufirtanda Radnidge.
"Amma mu na da matukar horaswa kuma mun bayar da
kulawa ta musamman ga wadnda su ka samu raunuka da
safen nan."
'Yan sanda sun ce za a yi wa matukiyar motar gwaje-gwajen
jini da na fitsari, kuma su na binciken yadda hadarin ya faru.
"Ba mu yarda cewar wannan hadarin da gangan ya faru ba" inji
Shugaban 'Yan sanda na New South Wales, Kwamanda Stuart
Smith.
Har yanzu dai hukumomi ba su kai ga tantance ko matar na da
wata alaka da makarantar ba.
Wani mutum da ya ke wajen a lokacin da abun ya faru, Khaled
Arnaout, ya ce, ya ga wani babban rami a jikin bangon ajin
bayan da yai ta jin ihu na fitowa daga wajen.

Do not click on any free *2018 Toyota model* links please and if forwarded to you, please delete.

                                     
Do not click on any free *2018 Toyota model* links please and if forwarded to you, please delete.

Clicking on the link does the following:

*Please this is a less than 24hr andriod spyware/worm rapidly spreading across WhatsApp, telegram and other social chats*

*It's highly dangerous and it steals vital personal information from your devices*

*Target:*

1. *BVN and other relevant Bank details*

2. *All cryptocurrency ewallet and security details. Especially bitcoins and the new electronium*

3. *All mobile banking apps*

*Result*:
*Most cryptocurrency (bitcoins, dashcoin, electronum) ewallets are already being hacked and emptied*

*Action point*
1. Stop spreading this worms

2. Run away from any weblink with a .win to anything attached

3. Even in Freetown NOTHING is free. Awof dey purge belle

4. *Should you really be desperate of free things, pls use a brand new phone without any of your financial details already logged on it to enjoy your fake spams*

6. *I could also recommend you return back to 2go and play with kids cause a reasonable mature human being should be able to spot the difference (FACTS)*

5. I'm just a friend trying to save you from being hacked, please Don't take this against me.

*God bless you*

Have a pleasant DayDay